Browsing Category
Tsokaci
Me Yasa Matasa Suke Nuna Gazawar Su A Siyasar Najeriya?
Daga; Jabiru Hassan.
A DUK lokacin da aka yi magana kan matasa a wannan kasa tamu, nakan kara duba yadda matasan namu suka gaza tabuka komai a siyasar kasar nan tun lokaci mai tsawo.!-->!-->!-->!-->!-->…
Demokuradiyyar Yanzu Na Da Ban Tsoro – Aliyu Waziri
Daga; IMRANA ABDULLAHI.
AN bayyana irin yadda wasu ke tafiyar da Dimokuradiyya a Najeriya a matsayin wani al'amari mai ban tsoro kwarai da gaskiya a wannan zamanin.
Honarabul!-->!-->!-->!-->!-->!-->!-->…
Allah Ya Jikan Hajiya Umma Zaria
Daga; Jabiru Hassan Dungurawa.
A MATSAYINA na mutumin jihar Kano, Ina mai amfani da wannan kafar labarai domin in jaddada addu'a ta ga kakarmu Hajiya Umma Zaria, mahaifiya ga Alhaji!-->!-->!-->!-->!-->…
Muhimmmancin Makarantun Kimiya Da Fasaha Da Yadda Za Su Cicciba Najeriya Sama
Daga; Auwal Ahmed Ibrahim (Goronyo)
KAMAR yadda kusan kowane dan Najeriya ya sani ne cewa ilmin makaratun firamari a Najeriya musamman na Gwamnati ta zama tamkar mushan gizagi a wasu!-->!-->!-->!-->!-->…
Dawakin Tofa, Tofa Da Rimin Gado, Canji Yazo
Daga; Jabiru Hassan, Dungurawa.
BABU shakka, kananan hukumomin Dawakin Tofa da Rimin Gado da Kuma Tofa sun kasance mazaba ta tarayya wadda Kuma ta sami wakilai da suka gudanar da!-->!-->!-->!-->!-->…
Kalmar Canji Na Firgita ‘Yan Najeriya Yanzu –’Yar Takarar Shugaban Kasa
Daga: Rabo Haladu.
YAR takarar Shugaban Kasa a inuwar jam’iyyar PRP, Misis Patience Ndidi Key ta bayyana cewa yaudarar wasu daga cikin ‘yan siyasar Najeriya ta sanya al’ummar kasar!-->!-->!-->!-->!-->…
Yadda Garin Katari Zuwa Rijana Ya Gagari Jami’an Tsaron Najeriya
Daga; Rabo Haladu, Kaduna.
MATSALAR tsaro a hanyar Abuja zuwa Kaduna na sake zama babbar barazana musamman a wannan lokaci da hanyar da galibin mutane suka runguma na bin Jirgin kasa!-->!-->!-->!-->!-->…
Duk Abin Da Yake Mai Kyau Da Zai Amfani Yan Najeriya Buhari Zai Sa Hannu –…
Daga; Bashir Bello, Majalisa Abuja.
SANATA Ibrahim Abdullahi Gobir, mai wakiltar Jihar Sokoto ta gabas a Majalisar Dattawa, ya bayyana cewa duk abu mai kyau da yan najeriya za su iya!-->!-->!-->!-->!-->…
An Kammala Shirin Babban Gangamin Jam’iyyar APC Na Kasa
ALLAH Ya yi ikonsa, ga shi ranar 26 ga watan nan na Maris a wannan shekara ta 2022 za a yi babban taron Jam'iyyar APC na kasa. Wannan taro ya kusa zama zahiran domin an kama turba sak!-->!-->!-->…
Maganar Buhari Abin Al’ajabi Ne A Najeriya – Shu’aibu Mikati
Daga; MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI.
MASANI a kan harkar tattalin arziki kuma shahararren dan kasuwa kuma tsohon dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna a tarayyar Najeriya Alhaji Shu'aibi!-->!-->!-->!-->!-->…