Gwamnatin Katsina ta jaddada manufarta na ci gaba da bayar da horo ga malaman makaranta Daga Idris Umar, Zariya Kwamishinar...
Da ilimi ake samun kowace irin nasara a rayuwa – Dauda Lawal Daga Idris UMAR, Zariya Gwamna Dauda Lawal ya halarci taron yaye ɗalibai karo na...
Jami’o’in Birtaniya za su fara ɗaukar masu sakamakon jarabawar NECO Jami’o’in ƙasar Birtaniya na shirin fara daukar daliban Najeriya masu shaidar jarabawar kammala sakandare ta NECO....
Ƙungiyar Malaman Jami’o’i, ASUU, reshen Jami’ar Yusuf Maitama da ke Kano, ta koka kan rikicin da ke shirin kunno kai, idan har gwamnatin jihar ta gaza...
Gwamnatin Kaduna ta sanar da wasu sabbin matakai na bai wa makarantun jihar tsaro saboda yawan hare-haren da suke fuskanta da kuma satar ɗalibai. Gwamna Uba...
Buɗaɗɗiyar Jami’ar Najeriya (NOUN) za ta bayar da digirin girmamawa na dakta ga wasu hamshaƙan ‘yan Najeriya biyu, wato Hajiya Hafsatu M.A. Abdulwaheed da Cif Innocent...
Daga Idris Umar, Zariya Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya biya wa Ɗalibai maza da mata, da suka gama sakandire ‘yan asalin jihar Kano...
Jami’ar North Eastern da ke Gombe ta buɗe cibiyar bincike da harhaɗɗa magungunan gargajiya da nufin samar da magunguna masu inganci da kuma aikin yi ga...
Daga Maryam Umar Abdullahi Asusun Tallafawa Ƙananan Yara na Majalisar Ɗinkin Duniya UNICEF ya bayyana buƙatar ƙara ƙaimi wajen inganta batun kiyaye lafiya da tsaron makarantun...
Daga Maryam Umar Abdullahi A ranar Talatar nan ne, malaman firamare a babban birnin tarayyar Najeriya Abuja, suka gudanar da zanga-zanga a dandalin “Unity Fountain” da...