HomeKotu

Category: Kotu

Kotu ta soke rajistar jam’iyyar...

Babbar kotun tarayya da ke Lokoja a...

Kotu ta soke rajistar jam’iyyar NDC

Babbar kotun tarayya da ke Lokoja a jihar Kogi ta soke hukuncin da ta yanke a baya wanda ya umarci hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta yi wa jam’iyyar NDC rajista a matsayin jam’iyyar siyasa kamar yadda jaridar Daily Trust ta rawaito. Mai shari’a Isah Dashen ya yanke hukuncin ne a ranar Juma’a, inda ya ce dole ne a saurari dukkan bangarorin da abin ya shafa kafin a yanke hukunci a kan lamarin. Kotun ta amince da bukatar jam’iyyar PMP, wadda ta ce tana da ruwa da tsaki a shari’ar....

Kotu ta soke...

Babbar kotun tarayya da ke Lokoja a jihar Kogi ta soke hukuncin da ta yanke a baya wanda ya umarci hukumar zabe mai zaman...
spot_img

Create a website from scratch

With Newspaper Theme you can drag and drop elements onto a page and customize them to perfection. Try it out today and create the perfect site to express yourself!