Daga Usman Idris
NTA Hausa Channel 165 a dandamalin Startimes DTT da dikoda Arabsat/Nilesat za ta kawo maku shirin “Bakin Zare” kai tsaye tare da Dr. Hassan Gimba Shugaban...
A cikin saƙon bankwana mai ratsa zuciya, Misis Nusaiba Hussaini, wacce ƙwararriya ce daga Jami’ar Jihar Taraba, ta bayyana godiyarta da jin daɗin ta ga kamfanin...
Daga Ibraheem El-Tafseer Fitaccen ɗan jaridar nan kuma marubuci. Mawallafin jaridar Neptune Prime, Dakta Hassan Gimba ne ya bayyana haka a hirarsa da sashen Hausa na...
Daga Ibrahim EL-TAFSEER Ku biyo mu don ku ji cikakken bayani da hujjoji daga kowane ɓangare A cikin makon da ya gabata ne, wata ‘yar jarida...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari zai yiwa al’umar ƙasa jawabi a ranar Alhamis 16 ga watan Fabrairun 2023 da ƙarfe 7 na safe. A wata sanarwar da...
Wani soja mai muƙamin kofur da yayi maƙil da barasa ya kaɗe janar na sojin Najeriya da mota lamarin da yayi sanadiyar mutuwar sa. Lamarin ya...
Ɗaruruwan mutanen da suka gudu daga garuruwansu zuwa wasu yankuna masu aminci sakamakon ambaliyar ruwa a jihar Jigawa da ke Arewacin Najeriya sun koka a kan...
Wani masanin kimiya ɗan Najeriya, Dr Sulaiman Sadi Ibrahim, ya lashe lambar yabo ta Wellcome Trust Career Development Award na ƙasar Burtaniya da darajarsa ta kai...
Daga Abubakar TAHIR, Hadejia Ambaliyar ruwa wanda ta fara ta’azzara daga farkon watannan zuwa yanzu na cigaba da tashin ɗaruruwan ƙauyuka tare da laƙume rayukan al’umma,...