Browsing Category
Laifi
‘Yan sanda sun kama wani mutum bisa zargin kashe abokinsa da sace motarsa a…
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama wani mutum mai suna Sadiq Zubairu, bisa zargin kisan abokinsa Bello Bukar Adam ma’aikacin kamfanin rarraba hasken wutar lantarki ta KEDCO.
Cikin!-->!-->!-->…
Kotu ta tura wani gidan yari kan yi wa ’yar shekara 50 fyaɗe
Wani mutum ya tsinci kansa a gidan yari bayan an kai shi kotu bisa zargin yi wa wata ’yar shekara 50 fyade.
Babbar kotun jihar Edo ce ta tasa ƙeyarsa zuwa gidan yari zaman sauraron!-->!-->!-->…
An yi garkuwa da jariri ɗan wata 4
’Yan bindiga sun yi garkuwa da wani jariri ɗan wata huɗu da haihuwa a Jihar Akwa Ibom.
Da misalin karfe 3 na daren Asabar ne wasu ’yan bindiga biyu suka kutsa cikin gidan wani magidanci!-->!-->!-->…
‘Yan ta’adda sun yi wa wani sarki yankan rago a jihar Kaduna
Daga Idris Umar, Zaria
A ranar Alhamis ne mutanen garin Marke dake ƙaramar hukumar Makarfi ta jihar Kaduna suka wayi garin da tashin hankali mai girma.
Neptune Prime Hausa ta ziyarci!-->!-->!-->!-->!-->…
‘Yan ta’adda sun kashe ‘yan sa kai 6 a yankin Tsafe (Hotuna)
Daga Idris Umar, Zariya
A rana Laraba 2 ga watan Mayu ne yan sa-kai 6 suka rasa rayukansu a garin Magazu dake yankin Tsafe na jihar Zamfara wajen artabu da 'yan ta'adda daji na yankin.
!-->!-->!-->!-->…
Masu ƙwacen waya sun caka wa wata matashiya wuƙa a Damaturu
Rahotanni daga birnin Damaturu fadar gwamnatin jihar Yobe, ɓarayin waya sun addabi garin, ta hanyar nuna wuƙa su ƙwaci waya, musamman a mata.
Ko a ranar Asabar da dare, masu ƙwacen sun!-->!-->!-->…
An kama malami kan lalata da ɗaliba a Jami’ar Nsukka
Rundunar ‘yan sandan Jihar Enugu ta kama malamin Jami’ar Najeriya ta Nsukka (UNN) Mista Mfonobong Udoudom, bisa zarginsa da laifin cin zarafin ɗalibarsa.
Tuni dai hukumar makarantar ta!-->!-->!-->…
NDLEA ta kama gungun masu safarar miyagun ƙwayoyi zuwa Amurka da Turai
Hukumar da ke yaƙi da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi a Najeriya NDLEA ta kama wani gungun mutane da kilogiram 51.90 na tabar wiwi a wani samame da ta kai filin jiragen sama na Murtala!-->…
Wani magidanci ya hallaka matarsa da dutsen guga a jihar Kano
Kotun majistre mai lamba 26 ta aike da wani magidanci Adamu Ibrahim gidan yari bisa zarginsa da hallaka matarsa ta hanyar buga mata dutsen guga a fuska.
Lamarin ya faru ne a garin Kwanar!-->!-->!-->…
Ya hallaka budurwarsa da wuƙa kan cacar-baki
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Delta, ta cafke wani matashi Raphael Egb, ɗan shekara 20 kan zargin daɓa wa budurwarsa mai shekara 19, Jessica Uzowanne wuƙa, kan rashin jituwa da suka samu.
!-->!-->!-->…