No menu items!

Sample Page Title

Date:

 Daga Rabo Haladu

Gwamnatin Jihar Kano ta dakatar da lasisin dukkan makarantu masu zaman kansu har sai an tantance su.

Kwamishinan Ilimi na Kano Sanusi Said Kiru ne ya sanar da hakan a yayin ganawa da manema labarai.

Lamarin na zuwa ne yayin da aka gurfanar da mai makarantar Noble Kids a kotu, wanda ake zargi da kashe Hanifa Abubakar mai shekara biyar a makarantar tasa.

Ya ce za a kafa wani kwamiti na musamman da zai tantance makarantun sannan za ta fitar da matakan da za a yi amfani da su wajen tantance makarantu a jihar.

Kazalika ya ce dukkan makarantun da ba su cika sabbin ka’idojin da za a saka ba, sun tafi kenan – ba za a buɗe su ba

Gwamnatin Kano ta dakatar da lasisin makarantu masu zaman kansu

 Daga Rabo Haladu

Gwamnatin Jihar Kano ta dakatar da lasisin dukkan makarantu masu zaman kansu har sai an tantance su.

Kwamishinan Ilimi na Kano Sanusi Said Kiru ne ya sanar da hakan a yayin ganawa da manema labarai.

Lamarin na zuwa ne yayin da aka gurfanar da mai makarantar Noble Kids a kotu, wanda ake zargi da kashe Hanifa Abubakar mai shekara biyar a makarantar tasa.

Ya ce za a kafa wani kwamiti na musamman da zai tantance makarantun sannan za ta fitar da matakan da za a yi amfani da su wajen tantance makarantu a jihar.

Kazalika ya ce dukkan makarantun da ba su cika sabbin ka’idojin da za a saka ba, sun tafi kenan – ba za a buɗe su ba


admin
adminhttps://neptuneprimehausa.com
Ni ɗan jarida ne mai zaman kansa. Mawallafi kuma mai sharhi a lamarin yau da kullum.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...