No menu items!

Sample Page Title

Date:

A yanzu haka ana jin harbe-harben bindiga a Kuje, birnin tarayyar Abuja, inda ake tsammani ‘yan bindiga sun kai hare a gidan kurkuku ne. Ban da ƙarar bindiga har da masu kama da boma-bomai ma ake ji.

An fara jin wannan kamar awa guda ne da ta wuce.

Gidan yarin Kuje dai yana ɗauke da manya-manyan mutane da gwamnati ke wa Shari’a kame su Abdul Rashid Maina da Mataimakin Kwamishina ‘yan sanda, Abba Kyari.

Maharan da suka zo a kan babura, a cewar wani da bai so Neptune Prime Hausa ta faɗi sunan sa ba, su so su shiga kurkukun ne ta baya amma masu tsaron ta suka yi turjiya kamun sojojin ruwa da ke Pegi su kawo musu ɗauki..

admin
adminhttps://neptuneprimehausa.com
Ni ɗan jarida ne mai zaman kansa. Mawallafi kuma mai sharhi a lamarin yau da kullum.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...