Browsing Category
Labari
Ya Yi Wa ‘Yar Makwabcinsa Yanka Rago
Daga Rabo Haladu
Rundunar 'yan sandan reshen Jihar Kano ta tabbatar da kama wani matashi mazaunin Ƙaramar Hukumar Tofa da ke jihar bisa zargin yin garkuwa da wata yarinya mai suna!-->!-->!-->…
Buhari Ya Janye Haramcin Tuwita A Najeriya
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHIA cikin wata sanarwa daga bakin mai magana da yawun shugaban tarayyar Najeriy Malam Garba Shehu, ya sanar da cewa Shugaba Muhammadu Buhari ya janye haramcin da aka!-->…
Kasuwancin Hadin Gwiwa Na Bunkasa Tattalin Arziki – Sarkin Zazzau
Mustapha Imrana Abdullahi
Mai martaba Sarkin Zazzau Alhaji Ambasada Ahmed Nuhu Bamalli,ya bayuana cewa tsarin kasuwancin hadin Gwiwa na kara bunkasa dukkan harkokin kasuwanci da kuma!-->!-->!-->!-->!-->…
‘Yan Majalisa na da ikon tabbatar da Dokar tsarin zaben ‘Yar tinke-Dokta…
Daga Isah Ahmed, Jos
Dokta Nasirudeen Usman, shi ne Daraktan Sashin horar da manyan ma’aikata na Sojoji da manyan jami’an tsaro, na Cibiyar Nazarin!-->!-->!-->!-->!-->…
Jam’iyyar APC Ta Kece Gida Biyu A Kebbi
APC ta rabu gida 2 Sanata Aleiro ya bude sabon ofishin APC a Kebbi
Sabon ofishin na daf da daya ofishin mai biyayya ga gwamnan Kebbi, duk a kan titin Emir Haruna
Daga Rabo Haladu
!-->!-->!-->!-->!-->!-->!-->!-->…
Na Shiga Hadarin Mutuwa Saboda Buhari – Nastura Ashiru Sharif
Mustapha Imrana AbdullahiShugaban kwamitin Amintattun gamayyar kungiyoyin matasan arewacin Nijeriya Dokta Nastura Ashiru Sherif, ya bayyana cewa a can baya ya shiga munanan hadurran!-->!-->!-->…
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 5 A Giwa
Karamar hukumar Giwa na daga cikin yankunan da ke fama da matsalar hare-haren 'yan fashin daji a jihar Kaduna.
Gwamnatin jihar Kaduna da ke arewa maso yammacin Najeriya ta ce dakarun!-->!-->!-->…
Adawa Da Hassada Kawai Ake Yadawa Kan Takarar Tinubu
Wasu daga masu goyon bayan takarar shugabancin kasar tsohon gwamnan jihar Legas kuma jigo a jam'iyar APC Mai mulki a Najeriya Bola Ahmed Tinubu, sun ce mahassada ne ke makala masa rashin!-->…
Ba Ma Wata Magana Da Ganduje Kan Sulhu – Kwankwaso
Tsohon gwamnan Kano Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya musanta wasu raɗe-raɗi da ke yawo da ke bayyana cewa yana tattaunawa da gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje don yin sulhu.
Yayin wata!-->!-->!-->…
Suna Rokon Gwamnain Zamfara Da Ta Koma Da ‘Ya’yansu Makaranta
Daga Wakilinmu
Yayin da ake komawa makarantu a faɗin Nijeriya a ranar Litinin, wasu iyayen yara a Zamfara mai fama da hare-haren 'yan fashin daji sun koka a kan rashin buɗe makarantun da!-->!-->!-->…