Sarkin Gwandu ya naɗa ɗan Buran ɗin Gwandu babba Daga Haruna Abdulrashid Shugaban majalisar sarakuna ta jihar Kebbi, Mai martaba...
Mun gana da shugaba Tinubu mun isar masa saƙon al’umma – Shaikh Bala Lau Daga Idris Umar, Zariya A ranar Alhamis tawagar malaman Najeriya ta gana...
Gwamnatin Katsina ta jaddada manufarta na ci gaba da bayar da horo ga malaman makaranta Daga Idris Umar, Zariya Kwamishinar kula da ilimin firamare da na...
Ba za mu bari a wargaza ƙasa ta hanyar zanga-zanga ba – Rundunar Sojin Najeriya cikin wata sanarwa, kakakin rundunar Manjo-Janar Edward Buba ya ce duk...
Zanga-zanga ba gudu ba ja da baya – ‘Yan Najeriya A yadda ‘yan bindiga suke ta addabar jama’a a Zamfara, Sokoto da Katsina, me ya sa...
Ba mu san abin da masu zanga-zanga suke buƙata ba – Gwamnonin APC Daga Idris Umar, Zariya Gwamnonin Jam’iyyar APC mai mulki sun bayyana cewa ba su...
Mutum 3 sun mutu a Legas bayan rushewar gini Hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar Legas ta tabbatar da mutuwar mutum uku a lokacin da...
Tinubu na ganawar sirri da gwamnonin APC Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya shiga ganawa da wasu gwamnonin jam’iyyar APC a fadar Shugaban ƙasar da ke...
Hukumar Hisbah ta haramta wa ɗaliban Kano bikin kammala karatu Hukumar Hisbah ta haramta wa ɗaliban sakandare a Jihar Kano gudanar da bikin kammala karatu da...
< koinku889 < koinku889 An kama wani matashi a Adamawa kan lalata taransifoma Hukumar Tsaro ta Sibil Difens a Jihar Adamawa, ta kama wani matashi mai...