Online bahislerde yeniliğin ve kazancın buluşma noktası bettilt olmuştur.

Adres güncellemeleriyle sorunsuz bağlantı sağlayan bettilt önemlidir.

Dijital ortamda eğlencenin en güvenilir adresi bettilt oluyor.

HomeGarkuwa da Mutane'Yan bindiga sun...

‘Yan bindiga sun sace alƙalin babbar kotun jihar Kebbi

‘Yan bindiga sun sace alƙalin babbar kotun jihar Kebbi

Rahotanni daga jihar Kebbi da ke Arewa maso Yammacin Najeriya na cewa, ‘yan bindiga sun sun yi garkuwa alƙalin babbar kotun jihar Kebbi, Mai Shari’a Faruƙu Hassan Bunza.

Wani mazaunin jihar Kebbi, ya bayyana ra’ayinsa da cewa “babu wani abin damuwa a ciki tun da shi mai girma Gwamna duk hanyoyin da ake bi a karɓo mutane a hannun ‘yan bindiga ya sani, ko yanzu hanyar da aka bi aka karɓo ‘Deputy Speaker’ da hanyar da aka bi aka karɓo ɗaliban makarantar Maga har wa yau au ita zai bi ya karɓo wannan Alƙalin”.

Ku kuma karanta: Farfesa Mansur Yelwa ya sauka daga limancin masallacin jami’ar ATBU

Ya zuwa yanzu dai ana ta zaman zullumi a jihar, don jin meye zai biyo bayan sace alƙalin alƙalan.

Get notified whenever we post something new!

spot_img

Create a website from scratch

Just drag and drop elements in a page to get started with Newspaper Theme.

Continue reading

‘Yar shekaru 24, ta zama ɗaliba ta farko da ta kammala karatun Digiri a fannin Shari’a da sakamako mafi daraja

'Yar shekaru 24, ta zama ɗaliba ta farko da ta kammala karatun Digiri a fannin Shari'a da sakamako mafi daraja Wata matashiya mai shekaru 24, Aisha Widad Yahaya, wadda ita ce uwa ga yaro ɗaya kuma matar aure, ta kafa...

An yi jana’izar ‘yan Shi’a 5 da suka rasu a hatsarin mota a hanyar Tattakin Arba’een a Abuja

An yi jana'izar 'yan Shi'a 5 da suka rasu a hatsarin mota a hanyar Tattakin Arba'een a Abuja 'Yan'uwa Musulmi, Almajiran Shaikh Ibraheem Zakzaky (H), sun gudanar da jana'izar 'yan'uwa biyar a muhallin Darur Rahma dake garin Zariya ranar Laraba,...

Miliyoyin ‘Yan’uwa Musulmi A Nijeriya Sun Fara Tattakin Arba’een Domin Tunawa da Imam Husaini (AS)

Miliyoyin 'Yan'uwa Musulmi A Nijeriya Sun Fara Tattakin Arba'een Domin Tunawa da Imam Husaini (AS) Miliyoyin 'yan'uwa Musulmi na Harkar Musulunci ƙarƙashin jagorancin, Sheikh Ibraheem Zakzaky (H), sun fara tattakin Yaumul Arba'een na na Imam Husaini (AS) wanda suka saba...

Enjoy exclusive access to all of our content

Get an online subscription and you can unlock any article you come across.