Online bahislerde yeniliğin ve kazancın buluşma noktası bettilt olmuştur.

HomeLabariMataimakiyar Shugabar Mata...

Mataimakiyar Shugabar Mata ta Jam’iyyar APC a Yobe, Hajiya Fatima Mairiga ta rasu

Mataimakiyar Shugabar Mata ta Jam’iyyar APC a Yobe, Hajiya Fatima Mairiga ta rasu

Mataimakiyar Shugabar Mata ta Jam’iyyar APC a Jihar Yobe, Hajiya Fatima Umar Mairiga, ta rasu bayan wata gajeriyar rashin lafiya.

Hajiya Mairiga ta rasu ranar Asabar a Kano, inda ta je Asibiti domin a duba lafiyar ta.

An sanar da rasuwarta ne a cikin wata sanarwa da Sakataren Yaɗa Labarai na Mataimakin Gwamnan Jihar Yobe, Hussaini Suleh, ya fitar, wanda ya bayyana lamarin a matsayin babban rashi ga iyalan jam’iyyar APC a jihar.

A cewar sanarwar, jigo a APC ta rasu bayan wata gajeriyar rashin lafiya.

Ku kuma karanta: A kan wayar Android, Matashi a Yobe, ya yi tafiyar kilomita 4, ɗauke da buhun shinkafa a kansa

“Hajiya Fatima Mairiga, Mataimakiyar Shugabar Mata ta na jam’iyyar APC a Jihar Yobe, ta rasu ranar Asabar a Kano bayan wata gajeriyar rashin lafiya,” in ji sanarwar.

Ko da yake ba a bayyana yanayin rashin lafiyarta ba, mutuwarta ta jefa ‘yan’uwa, abokan siyasa da magoya baya cikin makoki.

Sanarwar ta kuma sanar da cewa za a yi jana’izar marigayiyar a babban Masallacin Damaturu (Yobe Mosque and Islamic Center), babban birnin Jihar Yobe, da misalin ƙarfe 4:00 na yamma, bisa ga bisa koyarwar addinin Musulunci.

Get notified whenever we post something new!

spot_img

Create a website from scratch

Just drag and drop elements in a page to get started with Newspaper Theme.

Continue reading

‘Yansanda a Katsina sun kama magidancin da ya kashe ‘yarsa, don ta ƙi amincewa da mijin da ya zaɓa mata

'Yansanda a Katsina sun kama magidancin da ya kashe 'yarsa, don ta ƙi amincewa da mijin da ya zaɓa mata Rundunar 'yan sandan ta bayyana mutumin a matsayin Kabir Sani mazaunin unguwar rukunin gidajen 'Shagari Low-Cost'. 'Yansandan sun ce maƙwabtan Kabir...

Kotu a Kano ta yanke wa Amarya hukuncin kisa kan kashe Angonta bayan kwana 9 da aure

Kotu a Kano ta yanke wa Amarya hukuncin kisa kan kashe Angonta bayan kwana 9 da aure Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller Road, ƙarƙashin jagorancin Mai Shari'a Maryam Sabo, ta yanke wa Saudat Idris hukuncin kisa...

‘Yan bindiga sun sace alƙalin babbar kotun jihar Kebbi

'Yan bindiga sun sace alƙalin babbar kotun jihar Kebbi Rahotanni daga jihar Kebbi da ke Arewa maso Yammacin Najeriya na cewa, 'yan bindiga sun sun yi garkuwa alƙalin babbar kotun jihar Kebbi, Mai Shari'a Faruƙu Hassan Bunza. Wani mazaunin jihar Kebbi,...

Enjoy exclusive access to all of our content

Get an online subscription and you can unlock any article you come across.