No menu items!

Sample Page Title

Date:

Daga; Mustapha Imrana Abdullahi.

BAYAN kammala gasar cin kofin da aka sanya wa ma’aikatun Gwamnati a Jihar Kano, ma’aikatar yada labarai ta Jihar, ta samu nasarar lashe kofin da aka sanya a Gasar.

Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takardar bayanin da ke dauke da sa hannun Abdul Umar Farouk babban mai ba Gwamnan Jihar Kano shawara a kan harkokin yada labarai.

An mika kofin gasar ga kwamishinan ma’aikatar yada labarai ta Jihar Kano, Kwamared Muhammad Garba.

admin
adminhttps://neptuneprimehausa.com
Ni ɗan jarida ne mai zaman kansa. Mawallafi kuma mai sharhi a lamarin yau da kullum.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...