Daga Idris Umar, Zariya Sanata Abubakar Atiku Bagudu ministan kasafin kuɗi da tsare-tsaren tattalin arziƙi na ƙasa a ranar Talata...
Wasu manoman tumatur a ƙaramar hukumar Bagwai ta jihar Kano, sun koka kan yadda tsutsa ke lalata musu amfanin gona. Manoman sun ce sun yi asarar...
Gwamnatin Kebbi ta ɓullo da shiri na musamman domin raba man fetur kyauta ga manoman rani da nufin sauƙaƙa musu yin wahalar noma a jihar. Kwamishinan...
Daga Ibraheem El-Tafseer Gwamnan jihar Yobe, Alhaji Mai Mala Buni CON, ya ce gwamnati za ta samar da yanayin da zai sa masu zuba jari su...
Wasu manoma a jihar Gombe na ɗaukar matakan da ba a saba gani ba na kare amfanin gonakinsu sakamakon ƙaruwar satar amfanin gona. Yayin da wasu...
Tsohon shugaban ƙasa cif Olusegun Obasanjo, ya yi kira ga ‘yan ƙasa da su ƙara maida hankali kan harkar noma a wani yunƙuri na daƙile fatara...
Wani manomi a jihar Zamfara da ke arewacin Najeriya, mai suna Malam Sama’ila Muhammad, wanda ƴan bindiga suka datse wa hannayensa biyu ya ce ya miƙa...
Aƙalla manoma 500 ne suka ci gajiyar aikin noma da Gwamnatin jihar Yobe ta raba wa al’ummar Jare ranar Lahadi. Gwamnatin jihar ta bayyana rabon kayayyakin...
A ranar 20 ga wata Yuli ne, fadar Gwamnatin Jihar Yobe ta fitar da labarin cewa wasu gungun manoma ‘yan ƙasar China ƙarƙashin jagoransu Mista Yung Wang na...
Shugaban karamar hukumar Wase a jihar Filato, honourable Dakta Ado Buba, ya bayyana cewa gwamnatin sa zata siyo bindigogi domin raba wa kungiyoyin sa kai na...