Online bahislerde yeniliğin ve kazancın buluşma noktası bettilt olmuştur.

Adres güncellemeleriyle sorunsuz bağlantı sağlayan bettilt önemlidir.

Dijital ortamda eğlencenin en güvenilir adresi bettilt oluyor.

HomeJami'aLakcaran da aka...

Lakcaran da aka lakaɗa wa duka kan zargin lalata da ɗaliba, ba ma’aikacin mu ba ne – MAAUN

Jami’ar Maryam Abacha American University Kano, ta fitar da sanarwar cewa Dr. Nasa’i Gwadabe, Lakcaran da aka lakaɗa wa duka kan zargin lalata da ɗaliba, ba ma’aikacin ta ba ne, sai dai ya yi aiki ne a jami’ar a matsayin ʼvisiting lecturerʼ na tsawon shekara guda, amma wa’adin aikinsa ya ƙare a watan Mayun 2026, kuma ba a sabinta kwantiraginsa ba. Kamar yadda Malam Ali Kakaki na Jami’ar MAAUN ɗin ya sanar.

Ku kuma karanta: Farfesa Mansur Yelwa ya sauka daga limancin masallacin jami’ar ATBU

Kazalika jami’ar ta musanta rahotannin da ke cewa wata ɗaliba ta shafe shekara biyu ba tare da kammala karatu ba, da kuma zargin cewa akwai ɗalibar da ke digiri na biyu da abin ya shafa.

MAAUN ta jaddada cewa tana da manufar hana cin zarafi ta hanyar lalata, tare da buƙatar kafafen yaɗa labarai da jama’a su riƙa bayar da rahotanni bisa sahihan bayanai.

Get notified whenever we post something new!

spot_img

Create a website from scratch

Just drag and drop elements in a page to get started with Newspaper Theme.

Continue reading

‘Yansanda da Sojoji sun hana tsoffin Sojoji Zanga-zanga a ma’aikatar tsaro

'Yansanda da Sojoji sun hana tsoffin Sojoji Zanga-zanga a ma’aikatar tsaro ‘Yan sanda da sojoji sun tare tsoffin jami’an tsaro da suka yi ƙoƙarin gudanar da zanga-zanga a Ma’aikatar Tsaro kan batun rashin biyan wasu kuɗaɗen gyaran fansho da suke...

Alaƙa tsakanin Isra’ila da Qatar na ƙara tsami: Isra’ila ta haramta fitar da kayayyakin masana’antun sojinta zuwa Qatar

Alaƙa tsakanin Isra’ila da Qatar na ƙara tsami: Isra'ila ta haramta fitar da kayayyakin masana’antun sojinta zuwa Qatar Rahotanni daga Isra’ila sun ce gwamnatin ƙasar ta ɗauki matakin hana fitar da duk wani samfurin da ya shafi masana’antun sojojinta zuwa...

Amurka ta bayyana mutane 5 da suka kai hare-hare ta intanet a kan muhimman cibiyoyin ta

Amurka ta bayyana mutane 5 da suka kai hare-hare ta intanet a kan muhimman cibiyoyin ta Gwamnatin Amurka ta fitar da wata sanarwa mai cike da ƙayatarwa a ranar Juma’ar da ta gabata, inda ta bayyana sunayen mutane biyar da...

Enjoy exclusive access to all of our content

Get an online subscription and you can unlock any article you come across.