Rundunar ‘yan sandan Jihar Enugu ta kama malamin Jami’ar Najeriya ta Nsukka (UNN) Mista Mfonobong Udoudom, bisa zarginsa da laifin cin zarafin ɗalibarsa. Tuni dai hukumar...
Rundunar ƴan sandan jihar Borno da ke arewa maso gabashin Najeriya ta ce ta kama mutum takwas da ake zargi da hannu a kisan wani malamin...
Daga Ibraheem El-Tafseer Rundunar ‘yan sandan jihar Yobe ta kama Malam Adamu Garba Hudu, malami a kwalejin koyon aikin jinya da ungozoma ta Al-Ma’arif da ke...
Daga Maryam Umar Abdullahi Ana zargin wani mahaifi mai suna Umar Abubakar bisa laifin aurar da ’ya’yansa mata biyu ga wani malaminsa mai suna Gausu Mustapha...
Jami’an Tsaro a jamhuriyar Nijar sun damƙe wani Malamin addinin musulunci mai suna Malam Gausi Almustapha bisa zargin sa da wuce gona da iri, inda ya...
Wani malamin addinin musuluncin mazaunin Kano, Sheikh Mahajjadina Sani Kano ya bayar da shawarar sanya malaman addini cikin harkokin mulki a kowane mataki na gwamnati a...
A ranar Laraba ne wata kotun Majistire da ke Makurɗi ta bayar da umarnin a tsare wani malami ɗan shekaru 33, Emmanuel Okoriko, a gidan gyaran...