Gwamnan jihar Nasarawa Abdullahi Sule ya rasa ɗansa Hassan Sule wanda ya rasu a garin Lafia da yammacin ranar Alhamis, 26 ga watan Janairun 2023. Marigayin...
Wasu ‘yan bindiga sun yi awon gaba da ɗalibai 6 na makarantar firamare ta ƙaramar hukumar Alwaza da ke ƙaramar hukumar Doma a jihar Nasarawa su...
An kama wata mata da ake zargin ta kashe saurayinta a wani Otel a Nasarawa. Matar, mai suna Alice Mulak ta kashe saurayinta a otal din...
Daga Fatima GIMBA, Abuja Rahotanni sun ce an kashe wani malami mai suna Mista Auta Nasela bayan wani hari da aka kai makarantar Sakandaren Kimiyya ta...
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta damƙe wani jami’inta mai muƙamin insifekta, kan zargin yi wa wata ‘yar kanwarsa, ‘yar shekara 15 fyade, da yi mata cikin...