Abin da ya sa ba ma ɗaukar alƙalan wasa daga Najeriya – FIFA
Daga Ibraheem El-Tafseer
Hukumar ƙwallon ƙafa ta duniya Fifa ta fitar da sunayen alƙalan wasan da za su busa gasar Olympics da za a fara a watan Yuli a birnin Paris na Faransa.
!-->!-->!-->!-->!-->…