Wani magidanci ya hallaka matarsa da dutsen guga a jihar Kano
Kotun majistre mai lamba 26 ta aike da wani magidanci Adamu Ibrahim gidan yari bisa zarginsa da hallaka matarsa ta hanyar buga mata dutsen guga a fuska.
Lamarin ya faru ne a garin Kwanar!-->!-->!-->…