Ranar Lahadi ce 1 ga watan Muharram – Sarkin Musulmi Sarkin Musulmi, Alhaji Abubakar Sa’ad III, ya bayyana cewa gobe...
Babban Limanin Masallacin Juma’a na Ƙasa, Farfesa Ibrahim Maqari ya yi tir da tsarin da wani Masallaci a Legas ya fito da shi na biyan kuɗi...
Watan tara na Hijira a kalandar Musulunci wanda asalinsa ke nuna tarihin yadda Annabi Muhammad (S.W.A) ya yi ƙaura daga Makka zuwa Madina, a lokacin ne...
Ƙasar Saudiyya ta sanar da ganin watan Azumin Ramadan a ranar Litinin, watan Ramadan shi ne wata na tara a tsarin kalandar Musulunci, wanda ake gudanar...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta tabbatar da sanarwar neman wasu shahararrun masu amfani da shafin Tiktok guda shida saboda furta kalaman batsa cikin wasu bidiyo...
Kotun Shari’ar Musulunci a jihar Bauchi da ke Najeriya, ta mayar wa da waɗanda suka tsaya wa Dakta Idris Abdul’aziz Dutsen Tanshi takardun ƙadarorinsu da suka...
Malama Zainab Aliyu Muhammad daga jihar Kano ta zama gwarzuwar gasar Alƙur’ani ta ƙssa ta shekarar 2023 a ɓangaren mata a hadda da tafsiri. A ɓangaren...
Sarkin Musulmi Muhammad Sa’ad Abubakar, ya buƙaci Musulmi su ci gaba da haɓɓaka gasar Gasar Karatun Al-ƙur’ani saboda yadda gasar ke ƙarfafa haddar Alƙur’ani a duniya...
Wata baturiya, yar ƙasar Bulgaria, Liliana Mohammed ta yi saukar Alƙur’ani mai girma a Jihar Kano. Daily Nigerian Hausa ta jiyo cewa aure ne ya kawo...
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kori ɗaya daga cikin hafsoshintta da ta samu da laifin yi mata zagon ƙasa a aikin da take yi na...