Wani bene mai hawa 4 ya rufta da mutane a Abuja

Wani bene mai hawa 4 ya rufta da mutane a Abuja

Wani bene mai hawa 4 ya rufta da mutane a Abuja

Wasu mutane da dama sun maƙale a cikin bene da ya rushe a yankin Area 11 da ke unguwar Garki.

Ranar Litinin da misalin karfe 8;30 na dare ne ginin ya rushe, jim kaɗan bayan wasu leburori da ke aiki a wajen sun tashi.

Wani mazaunin unguwar Garki, Joseph Habila, ya ce ƙarar rushewar ginin ta haifar da zullumi a tsakanin mazauna yankin.

Joseph ya ce, “Allah ne Ya kiyaye saboda Ni kaina na je na yi sayayya a kusa da ginin, ban jima sa barin wurin ba ginin ya rushe.”

Ya ce jami’an tsaron da suka kai ɗauki sun ceto mutanen da suka maƙale a cikin baraguzan ginin.

KU KUMA KARANTA: Gini ya faɗo ya kashe Fasto a Benuwe

Sai dai ya ce ba zai iya tantance adadin waɗanda aka ceto ba.

Rundunar ’yan sandan Abuja ta sanar cewa an ceto mutane uku daga baraguzan.

Sanarwar da kakakin rundunar, Josephine Adeh ta fitar ta ce an garzaya da mutanen zuwa asibiti domin ba su kulawar da ta dace.

Ta ƙara da cewa an sanar da hukumomin da suka dace game da al’amarin kuma sun karbe ikon wurin da abin ya faru.

parlay

toto slot

scatter hitam

slot gacor

slot dana

parlay

slot pulsa

slot gacor

toto slot

toto slot

slot pulsa

slot gopay

scatter hitam

toto slot

slot gacor

slot pulsa

scatter hitam

slot thailand

toto slot

scatter hitam

slot pulsa

slot bet 200

slot pulsa

slot pulsa

slot gacor

slot dana

slot thailand

situs toto


Comments

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *