Online bahislerde yeniliğin ve kazancın buluşma noktası bettilt olmuştur.

Adres güncellemeleriyle sorunsuz bağlantı sağlayan bettilt önemlidir.

Dijital ortamda eğlencenin en güvenilir adresi bettilt oluyor.

HomeJami'aLakcaran da aka...

Lakcaran da aka lakaɗa wa duka kan zargin lalata da ɗaliba, ba ma’aikacin mu ba ne – MAAUN

Jami’ar Maryam Abacha American University Kano, ta fitar da sanarwar cewa Dr. Nasa’i Gwadabe, Lakcaran da aka lakaɗa wa duka kan zargin lalata da ɗaliba, ba ma’aikacin ta ba ne, sai dai ya yi aiki ne a jami’ar a matsayin ʼvisiting lecturerʼ na tsawon shekara guda, amma wa’adin aikinsa ya ƙare a watan Mayun 2026, kuma ba a sabinta kwantiraginsa ba. Kamar yadda Malam Ali Kakaki na Jami’ar MAAUN ɗin ya sanar.

Ku kuma karanta: Farfesa Mansur Yelwa ya sauka daga limancin masallacin jami’ar ATBU

Kazalika jami’ar ta musanta rahotannin da ke cewa wata ɗaliba ta shafe shekara biyu ba tare da kammala karatu ba, da kuma zargin cewa akwai ɗalibar da ke digiri na biyu da abin ya shafa.

MAAUN ta jaddada cewa tana da manufar hana cin zarafi ta hanyar lalata, tare da buƙatar kafafen yaɗa labarai da jama’a su riƙa bayar da rahotanni bisa sahihan bayanai.

Get notified whenever we post something new!

spot_img

Create a website from scratch

Just drag and drop elements in a page to get started with Newspaper Theme.

Continue reading

An yi jana’izar ‘yan Shi’a 5 da suka rasu a hatsarin mota a hanyar Tattakin Arba’een a Abuja

An yi jana'izar 'yan Shi'a 5 da suka rasu a hatsarin mota a hanyar Tattakin Arba'een a Abuja 'Yan'uwa Musulmi, Almajiran Shaikh Ibraheem Zakzaky (H), sun gudanar da jana'izar 'yan'uwa biyar a muhallin Darur Rahma dake garin Zariya ranar Laraba,...

Miliyoyin ‘Yan’uwa Musulmi A Nijeriya Sun Fara Tattakin Arba’een Domin Tunawa da Imam Husaini (AS)

Miliyoyin 'Yan'uwa Musulmi A Nijeriya Sun Fara Tattakin Arba'een Domin Tunawa da Imam Husaini (AS) Miliyoyin 'yan'uwa Musulmi na Harkar Musulunci ƙarƙashin jagorancin, Sheikh Ibraheem Zakzaky (H), sun fara tattakin Yaumul Arba'een na na Imam Husaini (AS) wanda suka saba...

‘Yansanda a Katsina sun kama magidancin da ya kashe ‘yarsa, don ta ƙi amincewa da mijin da ya zaɓa mata

'Yansanda a Katsina sun kama magidancin da ya kashe 'yarsa, don ta ƙi amincewa da mijin da ya zaɓa mata Rundunar 'yan sandan ta bayyana mutumin a matsayin Kabir Sani mazaunin unguwar rukunin gidajen 'Shagari Low-Cost'. 'Yansandan sun ce maƙwabtan Kabir...

Enjoy exclusive access to all of our content

Get an online subscription and you can unlock any article you come across.