Wata mata ta sayar da jikanta mai watanni uku a duniya a kan kuɗi Naira 50,000 a jihar Anambara da ke Kudu maso Gabashin Najeriya. Wacce...
Jamus ta sanar da cewa kusan yara miliyan 2.2 na Jamusawa da matasa ‘yan ƙasa da shekaru 18 na fuskantar barazanar talauci a shekara ta 2022,...
An yi watsi da gawar marigayi sanata Joseph Wayas wanda shi ne shugaban majalisar dattawan Najeriya a jamhuriya ta biyu (1979-1983) a wani asibiti da ke...
Dokta Chris Ngige, Ministan Kwadago da Aiki, ya caccaki tsohon shugaban ƙasa Olusegun Obasanjo kan yadda ya raina shugaba Muhammadu Buhari a sakonsa ga ‘yan Najeriya...
Tsohon shugaban ƙasa cif Olusegun Obasanjo, ya yi kira ga ‘yan ƙasa da su ƙara maida hankali kan harkar noma a wani yunƙuri na daƙile fatara...