Connect with us

Labarai

Ta karya ƙafar ma’aikacin wutar lantarki, saboda zai yanke mata wuta

Published

on

Ta kama mijinta yana lalata da ’ya’yan cikinsu

Wata mata mai shekaru 34 mai suna Nosimot Alalade, a ranar Juma’a, ta gurfana a gaban wata kotun Majistire da ke Abeokuta da ke Isabo bisa laifin cin zarafin ma’aikacin kamfanin rarraba wutar lantarki ta Ibadan, IBEDC, a lokacin da yake bakin aiki.

Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya ya ruwaito cewa wadda ake zargin tana zaune ne a lamba 5, titin Amadiya, unguwar Olomore a Abeokuta.

NAN ta kuma ruwaito cewa wanda ake ƙarar na fuskantar tuhume-tuhume guda uku na cin zarafi, inda ta riƙa gudanar da ayyukanta ta hanyar da za ta haifar da rikici da dagula zaman lafiyar al’umma da kuma yin abin da zai jefa rayuwar mai ƙorafin cikin haɗari.

KU KUMA KARANTA: VIO sun kama babura sama da 300 da adaidaita 251 a Abuja

Mai gabatar da ƙara, Isfekta Olaide Rawlings, ya shaidawa kotun cewa wanda ake tuhuma ya aikata laifin ne a ranar 12 ga watan Afrilu da misalin ƙarfe 1:00 na rana a unguwar Olomore dake Abeokuta Ms Rawlings ta ce wanda ake tuhumar ya ci zarafin wani Silas Olaleye ta hanyar tura shi daga tsani yayin da yake gudanar da aikinsa na yankan wuta, wanda hakan ya jawo masa rauni na dindindin (karaya) a ƙafarsa ta dama.

Ta ce wanda ya shigar da ƙarar wanda ma’aikacin IBEDC ne tare da tawagarsa an tura su yankin Olomore ne domin duba lissafin ƙudi da mita na wutar lantarki ƙarƙashin IBEDC.

Mai gabatar da ƙara ya ci gaba da cewa a lokacin da mai shigar da ƙarar da tawagarsa suka isa gidan wanda ake ƙara, sai suka nemi takardar ta kuma ba ta iya gabatar da shi ba.

“A cikin wannan tsari, shugaban tawagarsa ya umurci mai ƙarar da ya yanke wutar gidan nata.

“Lokacin da mai ƙarar ya hau tsani don ya yanke wutar wanda ake ƙara, sai ita (wanda ake tuhuma), saboda fushi, ta tura tsanin da mai ƙarar ke kai,” in ji ta.

Ms Rawlings ta ce mai ƙorafin ya faɗo daga kan tsani kuma ya karye a ƙafarsa ta dama.

Ta ce wacce ake ƙara ta kuma yi abin da ya jefa rayuwar mai ƙorafin cikin haɗari sannan ta kuma gudanar da kanta ta hanyar da za ta haifar da rashin zaman lafiya ta hanyar tursasa Olaleye a lokacin da yake bakin aiki.

A cewarta, laifukan sun ci karo da sashe na 338, 343, 355 da 249 na kundin laifuffuka, dokokin jihar Ogun, 2006. Sai dai wanda ake tuhuma ta ƙi amsa laifin da ake tuhumarta da shi.

Alƙalin kotun, M.O. Osinbajo, ya bayar da belin wanda ake ƙara a kan kuɗi N100,000, tare da mutum ɗaya da zai tsaya mata.

Bayan haka, ta ɗage ci gaba da sauraron ƙarar har zuwa ranar 28 ga Afrilu domin shari’a.

1 Comment

1 Comment

  1. Pingback: Hukuma wutar lantarki ta nemi afuwar kwastomomin ta na Kano | Neptune Prime Hausa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Labarai

An kama ɗan sandan da ya yi wa matashiya fyaɗe a Legas

Published

on

An kama ɗan sandan da ya yi wa matashiya fyaɗe a Legas

An kama ɗan sandan da ya yi wa matashiya fyaɗe a Legas

An kama ASP Owolabi, jami’in ɗan sandan da ake zargin ya yi wa wata matashiya mai shekara 17 a duniya fyaɗe a ofishin ’yan sanda na Ojota da ke Jihar Legas.

Ana zargin lamarin ya faru ne a ofishin Owolabi, lamarin da ya sa hukumar kula da cin zarafin mata ta Jihar Legas ta ɗauki matakin gaggawa.

Wasiƙar da aka aike wa Kwamishinan ’yan sandan jihar, Adegoke Fayoade, ya kai ga kama jami’in tare da fara bincike cikin gaggawa.

Kakakin rundunar jihar, Benjamin Hundein, ya tabbatar da kama jami’in, ya kuma tabbatar wa jama’a cewa ana ci gaba da gudanar da bincike kan lamarin.

Kwamishinan ya jadadda aniyar cewar idan aka samu jami’in da laifi zai fuskanci hukunci mai tsauri bisa dokokin ’yan sanda da doka.

KU KUMA KARANTA: Wani uba ya yi wa ’yarsa mai shekara 8 fyaɗe

Ya sake jaddada wa jama’a jajircewar rundunar na kiyaye dokoki da kuma kare jama’a.

Mahaifiyar yarinyar, Misis Aramide Olupona, ta zargi ‘yan sanda da yunkurin yin rufa-rufa kan lamarin, wanda hakan yake barazana ga lafiyar ’yarta.

Duk da yunƙurin da iyalan jami’in da kwamandan yankin suka yi na warware lamarin cikin masalaha, mahaifiyar yarinyar ta ce sai inda ƙarfinta ya ƙare don ganin an yi wa ’yarta adalci.

Lamarin ya faru ne bayan da ɗan sandan ya yi ƙoƙarin taimakon yarinyar wajen gano wayarta da aka sace.

Daga bisani ya yaudare ta zuwa ofishinsa wanda a nan ne ake zargin ya yi mata fyaɗe.

Continue Reading

Labarai

Za a fuskanci yunwa mai tsanani a arewa maso gabashin Najeriya – Majalisar Dinkin Duniya

Published

on

Za a fuskanci yunwa mai tsanani a arewa maso gabashin Najeriya – Majalisar Dinkin Duniya
https://collect-trump-cards.us/cgacor/
https://cttechnologynews.us/sgacor/
https://collect-trump-cards.us/vendor/
https://cutetimes.com/wp-admin/
https://carpetvacuumcleaner.com/jjs/
https://collect-trump-cards.us/generator/
https://cttechnologynews.us/product/
https://collect-trump-cards.us/thai/
https://cutetimes.com/dogol/
https://carpetvacuumcleaner.com/assets/
https://communio-vocation.com/
https://communio-vocation.com/jasa/
https://communio-vocation.com/vendor/
https://communio-vocation.com/admin/
https://antollino.com/js/
https://allthaicasino.com/filman/
https://allthaicasino.com/sgacor/
https://dreamsinsider.org/admin/
https://dreamlandgurkha.co.uk/wp-content/
http://dreammerch.net/wp-content/terbaru/
http://dreammerch.net/js/
https://adelrugs.com/film/
https://adelrugs.com/admin/
https://188.date/assets/
https://amjcorporation.co.uk/balajar/
https://amjcorporation.co.uk/sgacor/
https://blocktechy.com/sgacor/
https://blogsane.com/css/
https://bloomingpotcbd.com/xixi/
https://allthaicasino.com/
https://dreamsinsider.org/
https://dreamlandgurkha.co.uk/
http://dreammerch.net/
https://adelrugs.com/
https://188.date/
https://amjcorporation.co.uk/
https://blocktechy.com/sgacor/
https://blogsane.com/site/
https://bloomingpotcbd.com/vendor/
https://bloomingpotcbd.com/
https://blogsane.com/
https://blocktechy.com/

Za a fuskanci yunwa mai tsanani a arewa maso gabashin Najeriya – Majalisar Dinkin Duniya

Hukumar ayyukan jin ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya ta ce tana fafutukar tara isassun kuɗaɗe don magance matsalar ƙarancin abinci a yankin arewa maso gabashin Najeriya. Jami’ai sun ce ƙaruwar tashe tashen hankula a duniya sun sa ƙasashen da ke neman taimakon gwagwarmayar nema wa kansu mafita.

Koke-koken yara masu fama da larurar tamowa sun cika wani asibiti da ke arewa maso gabashin Najeriya, inda suke jira a yi musu jinyar ceton rai. Asibitin da ke garin Dikwa na da tazarar kilomita 90 daga tsakiyar babban birnin jihar.

An yi jinyar yara fiye da 300 a asibitin a wannan shekarar, kuma sabbin marasa lafiya na zuwa a duk rana. Mai’akatan jin ƙai sun ce ba su da isasshen wurin kula da dukkan marasa lafiyar.

Aliyu Muhammad Sani, shi ne jami’in kula da fannin masu larurar tamowa a asibitin, ya ce akwai majinyata sama da 45 da ke jira a kwantar da su asibitin, “abin da mu ke yi shi ne idan muka je zagayen duba marasa lafiya muka ga cewa akwai waɗanda suka murmure, da waɗanda suka warke, to sai mu sallamesu, a cewarsa.

KU KUMA KARANTA:Majalisar Ɗinkin Duniya za ta kaɗa ƙuri’a kan tsagaita wuta a Gaza

Amma ga duk yaro ɗaya da aka sallama, jami’ai sun ce akwai kusan wasu 10 da ke jiran gurbinsa a asibitin. Kuma tsananin yanayin ciwo ne zai sa a tantace wanda ya cancanci a kwantar da shi.

Zainab Musa, wacce rikici ya raba da matsugunninta shekaru 10 da suka wuce, tana zama a Dikwa. Ta ce ana jinyar ɗaya daga cikin tagwayen ‘ya’yanta.

“Dana ya kamu da rashin lafiya saboda yunwa, ba na iya cin abinci yadda ya kamata don in shayar da su duka biyun. Amma a nan yanayinmu ya inganta, suna ciyar da ni sau uku a rana.”

Yayin da ake da ƙiyasin yara miliyan biyu da ke fama da larurar tamowa mai tsanani, asusun kula da yara na Majalisar Ɗinkin Duniya na UNICEF ya ce Najeriya ce ƙasa ta biyu a duniya da ta fi yawan yara da suka tsumbure.

Hukumar kula da ƙananan yara ta Majalisar Ɗinkin Duniya ta ce a kowace sa’a, yara 100 ‘yan ƙasa da shekaru biyar a Najeriya ke mutuwa saboda rashin abinci mai gina jiki kuma kashi 20 cikin 100 na yara da ke fama da larurar ne kaɗai ke samun jinya.

Majalisar Ɗinkin Duniya ta yi gargaɗin cewa idan ba a ɗauki mataki ba, za a ga mummunan sakamako na ƙarancin abinci a wurare irin wannan.

Jami’ai sun ce matsalar ƙarancin abinci da matsalar rashin abinci mai gina jiki, su ne illolin tashe tashen hankulan ‘yan bindiga da aka daɗe ana yi a yankin, da sauyin yanayi da kuma manufofin gwamnati da suka sanya farashin kayan abinci ya yi tashin gwauron zabi.

Hauhawar farashin kayan abinci a Najeriya ya haura kashi 40 cikin 100, a cewar ofishin ƙididdiga na ƙasar.

A watan Mayu, Majalisar Ɗinkin Duniya da hukumomin Najeriya suka ƙaddamar da shirin neman gudummuwar dala miliyan 306 don magance matsalar ƙarancin abinci ga mutane kimanin miliyan 5 a jihohin da rikicin ya fi shafa.

Amma jami’ai sun ce gudummawar da ake bayarwa na raguwa.

“Idan aka yi la’akari da yanayin tallafin da Najeriya ke samu a cikin shekaru 10 da suka gabata, za a ga raguwar kuɗaɗen da ake samu sosai, saboda batun ba da fifiko ya shigo. Yawan rikice-rikice na ƙaruwa kusan a duk rana, ko wata-wata, ko shekara-shekara,” kamar yadda Mohamed Malik kodinetan Majalisar Ɗinkin Duniya a yankin ya bayyana.

Amma a Dikwa, ƙungiyoyin agaji na taimaka wa dubban mutane su yi noman abinci a gida ta amfani da hanyoyin da suka dace da yanayin.

“Waɗanda ke bin tsarin sun sami amfanin gona da yawa daga filayen da suka noma, sun nema wa kansu hanyoyin samun sauƙin rayuwa, ta yadda za su tabbatar da samun abinci,” a cewar Khalifa Muhammad, na ƙungiyar ‘Mercy Corps Agricultural and Livestock’.

A ranar Litinin 8 ga watan Yuli, Najeriya ta sanar da shirin cire haraji kan wasu kayayyakin abinci da suka haɗa da alkama da masara domin samun farashi mai sauƙi.

Amma in dai ba a ɗauki wani ƙwaƙƙwaran mataki ba, jami’ai sun ce makomar miliyoyin mutane, musamman yara na tattare da rashin tabbas.

Continue Reading

Labarai

Abin da ya sa ɗalibi ya fashe da kuka don ya faɗi a gasar ‘Spelling Bee’ a Yobe

Published

on

Abin da ya sa ɗalibi ya fashe da kuka don ya faɗi a gasar 'Spelling Bee' a Yobe

Abin da ya sa ɗalibi ya fashe da kuka don ya faɗi a gasar ‘Spelling Bee’ a Yobe

Ɗaya daga cikin ɗaliban da suka yi matuƙar ƙoƙari a gasar spelling Bee da aka gudanar a birnin Damaturun jihar Yobe, sai dai kash, a kusa da ƙarshe ya yi rashin nasara. Nan da nan yaro ya ke sharɓar kuka, ana ta lallaɓarsa amma ya ƙi ya yi shiru.

Daga baya an tambaye shi dalilin kukan, sai ya ce an masa alƙawarin idan har ya ci gasar za a saya masa keke.

KU KUMA KARANTA: Gwamnan Yobe ya dakatar da shugaban ƙaramar hukumar Machina saboda halin rashin ɗa’a

To kuma ga shi bai ci gasar ba. Kenan ba za a saya masa wannan keke da ya ke shauƙi da buri ba.

A lokacin da Farfesa Ali Ibrahim Abbas ya ji wannan labari, shi ne ya ƙira yaron, aka je aka sayo masa sabon keke aka ba shi. Ta ke yaro ya hau murna da farin ciki.

Continue Reading

GOCOP ACCREDITED MEMBER

You May Like