Wasu da ake zargin ‘yan ƙungiyar Boko Haram ne sun kashe aƙalla mutane 15 a hare-haren da suka kai kan...
Aƙalla ‘yan gudun hijira guda uku ne aka kashe tare kuma da jikkata wasu 13 ciki har da sojoji guda takwas a wasu mabambantan hare-hare da...
Rundunar ‘yan sandan jihar Borno ta tabbatar da kashe masunta 29 da ‘yan ta’addar Boko Haram suka yi a jihar. Harin wanda ya auku a ƙauyen...
‘Yan ta’addar boko haram sun kai farmaki ƙauyen Jibwiwi da ke karamar hukumar Hawul a jihar Borno, inda suka ƙona gidaje takwas da tarin runbunan kayan...
Sunansa Aliyu Abdullahi Bala. Ya bar Jos, Jihar Filato, Najeriya a ranar 23 ga Fabrairu 2021, zuwa ƙasar Saudiyya, inda ya bi ta Nijar, chad da...
Yayin da ‘yan Nijeriya ke shirye-shiryen zaben shugaban ƙasa da na gwamnoni da ‘yan majalisu a zaben 2013 mai zuwa, kafafen yaɗa labarai na Arewacin Najeriya...
Gwamnan jihar Borno Baba Gana Umara Zullum ya sake buɗe kasuwar shanu ta Gamboru da ke jihar bayan ta shafe shekara bakwai tana rufe bisa dalilin...
Malam Isa Ibrahim, ɗan asalin garin Wudil ne da ke ƙaramar hukumar Wudil a jihar Kano. Yanada mata biyu da ‘ya’ya bakwai , maza hudu mata...
Rundunar sojojin Najeriya ta tabbatar da cewa ta ƙara ceto ƴan matan Chibok guda biyu a Jihar Borno da ke arewa maso gabashin Najeriya. Babban kwamandan...
Hedkwatar tsaron Najeriya ta bayyana cewa ta rundunar ta Operation Hadin Kai, sun kashe ‘yan tada-ƙayar baya na Boko Haram 31 da kuma na ƙungiyar ISWAP...