Yayin da ɗalibai a faɗin Amurka ke ci gaba da zanga-zangar nuna adawa da yaƙin Isra’ila a Gaza, wasu sun yi Allah wadai da shugabannin Jami’ar...
Daga Maryam Umar Abdullahi Rundunar ‘yansandan Najeriya ta ce ta kama wasu mata guda uku da ake zargin suna da hannu wajen shirya zanga-zangar tsadar rayuwa...
Muƙaddashin babban sufeton ‘yan sandan Najeriya, IGP Kayode Adeolu Egbetokun ya bayyana damuwa kan zanga-zangar da ƙungiyoyin ƙwadago suka shirya yi, inda ya yi gargaɗin cewa...
Gwamnatoci da dama sun gudanar zanga-zanga akan tituna a wasu ƙasashen Larabawa da ke da rinjaye a ranar Juma’a sun yi tir da sake tozarta Alƙur’ani...
An ƙona bankuna biyu a daidai lokacin da mazauna yankin Shagamu ke nuna rashin amincewarsu da matsalar ƙarancin naira da ake fama da shi a garin...
Daga Shafa’atu DAUDA, kano A yammacin Laraba ne gwamnatin jihar Kano ta janye dokar takaita hanyoyin bi ga matuka babura masu kafa uku da aka fi...
Ana zargin Basarake kana tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Bauchi Mohammed Galadima Damina da kisan abokinsa, kana maƙwabcinsa mai suna Adamu Babanta, wanda yake zargin tsohon...
Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta ce an shawo kan matasan da suka fito zanga-zanga tare da girke jami’an tsaro domin samar da zama lafiya a...
Shugaban Ƙasar Sri Lanka da ke gudun hijira, Gotabaya Rajapaksa, ya miƙa takardar yin murabus a ranar Alhamis, biyo bayan zanga-zangar da aka yi kan taɓarɓarewar...