Al’umomin garuruwan yammacin Zariya sun koka kan hauhawar hare-haren ‘yan-bindiga a yankin da su ka ce kullum sai an kashe musu mutane kuma a sace wasu...
Daga Maryam umar Abdullahi Wasu mutane ɗauke da makamai sun harbe wani basaraken gargajiya, tare da yin garkuwa da matarsa da kuma wani mutum guda a...
Wasu mahara ɗauke da makamai sun kai hari a wani sansanin soji da ke ƙauyen Nahuta a Jihar Katsina, inda suka fatattaki sojoji suka ƙona motocinsu,...
Lamarin ya faru ne ranar Lahadi a Dogon-Fili kusa da Katari a ƙaramar hukumar Kachia a Jihar Kaduna. Karo na farko ke nan cikin fiye da...
’Yan bindiga sun yi awon gaba da mutane 11 a ƙauyen Kubuwo da ke ƙaramar hukumar Kagarko a Jihar Kaduna, inda suka buƙaci naira miliyan 16...
‘Yan sanda da haɗin gwiwar wasu jami’an tsaron Najeriya sun kashe ‘yan bindiga sama da hamsin a jihar Taraba da ke arewa maso gabashin ƙasar, in...
Ana fargabar cewa wasu ’yan ta’adda da ake kyautata zaton ’yan bindiga ne sun kashe wasu ma’aurata da wani malamin makaranta a ƙauyen Maro da ke...
Aƙalla mutane takwas ne suka rasa rayukansu yayin da ’yan fashi da makami suka kai hari kan wasu bankuna a yankin Otukpo da ke Jihar Benuwe....
‘Yan bindiga sun yi garkuwa da mata da ‘ya’ya biyu na ɗan majalisar dokokin jihar Kwara mai wakiltar mazaɓar Ipaiye/Malete/Olooru a ƙaramar hukumar Moro. Jaridar Daily...
‘Yan bindiga sun kashe mutane huɗu tare da raunata wasu huɗu a Uguwan Dankali da ke ƙaramar hukumar Zariya a jihar Kaduna a ranar Juma’a, kamar...