‘Yan bindiga sun kashe malamin jami’a a Katsina, sun sace ‘ya’yansa Rahotanni daga Jihar Katsina na cewa ‘yan bindiga sun kashe wani malamin Jami’ar Tarayya ta...
’Yan bindiga sun sace Hakimi da manoma 2 a Kaduna ’Yan bindiga sun yi garkuwa da Hakimin Tunburku, Malam Ashiru Sherehu da ke Ƙaramar Hukumar Giwa...
‘Yan bindiga sun yi garkuwa da mahaifiyar mawaƙi Rarara Daga Idris Umar, Zariya Labarin dake zuwa mana yanzu shine ’yan bindiga sun yi garkuwa da mahaifiyar...
Wasu ‘yan bindiga sun kashe wasu ma’aurata da suka yi aure waɗanda kuma malaman makarantar sakandare ta BECO Comprehensive High School da ke Kwi a ƙaramar...
Daga Ibraheem El-Tafseer Dakarun sojin Najeriya sun ce sun ceto mutum 40 da ‘yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Zamfara. Dakarun da ke...
A daren lahadin da ta gabata ne wasu ‘yan bindiga suka kai hari a ƙauyukan Malagum 1 da Sokwong da ke masarautar Gworok a ƙaramar hukumar...
Wasu da ba a bayyana adadinsu ba a cikin wata motar bas mai kujeru 18 an yi zargin an sace su a Ochadamu kan hanyar Anyigba-Itobe...
Yan bindiga sun kashe mutun ɗaya, tare da sace Shugaban Kwalejin Ƙididdiga ta tarayya (Federal School of Statistics) da ke garin Manchok a Karamar Hukumar Kaura...
Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da wata ɗalibar Makarantar koyon aikin jinya da ungozoma da ke Asibitin Koyarwa na Jami’ar Usman Danfodiyo (UDUTH) Sokoto. An...
Ƴan sanda sun mamaye hanyoyin babban birnin Abuja sakamakon ƙaruwar hare-haren ƴan bindiga Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce tana aiki tuƙuru don tabbatar da kare...