‘Yan bindiga a Kano sun yi garkuwa da mata 3

0
142
'Yan bindiga a Kano sun yi garkuwa da mata 3

‘Yan bindiga a Kano sun yi garkuwa da mata 3

Daga Jamilu Lawan Yakasai

Yan bindiga sun yi garkuwa da mata 3 a garin garin Biresawa na Ƙaramar Hukumar Tsanyawa a Kano

Dagacin garin Yanchibi wanda Biresawa ke ƙarƙashinsa Malam Muhammad Shamsuddeen ya tabbatarwa Jaridar Neptune Prime faruwar lamarin.

KU KUMA KARANTA:‘Yan bindiga sun yi garkuwa da mutane a garin Zakirai da ke Kano

Ya ce, ƴan taʼadda ɗauke da bindigu sun shiga gidan wani attajiri a garin Mai suna Alh. Musa Kande cikin dare, inda suka yi awon gaba da matansa biyu da ƴarsa guda ɗaya.

Har zuwa wannan lokacin ba a samu kira daga ƴan bindigar ba.

Leave a Reply