Tag: Wuta
-
Yunƙurin tsagaita wuta a Sudan ya ci tura, ana ta ruwan harsasai
Tuni dai yarjejeniyar tsagaita buɗe wuta a Sudan da ta fara aiki a ranar Alhamis ta lalace, inda aka kai hare-hare ta sama da kuma luguden wuta a kusa da fadar shugaban ƙasa da ke babban birnin kasar Khartoum da safen Alhamis, a cewar Al-Jazeera. An kuma ji ƙarar harbe-harbe a garin Omdurman da ke…
-
Hukuma wutar lantarki ta nemi afuwar kwastomomin ta na Kano
Hukumar Rarraba Wutar Lantarki ta Kano (KEDCO), ta miƙa uzuri ga abokan hulɗar ta bisa rashin wutar lantarki da ake samu a jihohin Kano, Katsina da Jigawa. Uzurin na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa da kakakin kamfanin Sani Sani ya fitar ranar Juma’a a Kano. Malam Sani ya ce hukumar ta yi matuƙar nadamar…
-
Yadda kaka ta cinna wa ɗanta, matar shi da jikokin ta wuta a Ondo
Wata kaka mai suna lforiti ta bankawa ɗanta da matar da jikoki biyu wuta a unguwar Apomu dake Akure babban birnin jihar Ondo. Majiyoyi sun ce kakar da ke zaune tare da ɗanta a gida ɗaya ta koka da cewa suna hana ta abinci. An tattaro cewa ta ƙona gidan a lokacin da ‘yan uwa…
-
Yadda wasu ɓatagari suka banka wa Coci wuta a Ondo
Wasu da ake zargin ‘yan kunar baƙin wake ne sun ƙona wata cocin farin kaya mai suna Motailatu Church of God, da ke Oke-Idahun parish, a Akure, babban birnin jihar Ondo, inda suka lalata kadarori na miliyoyin naira. Cocin, wanda ke ƙarƙashin inuwar ƙungiyar Cherubim and Seraphim (C&S) yana kan titin Imafon, na ƙaramar hukumar…
-
Wuta ta kama wani mutum lokacin da yake tsaka da satar waya a taransfoma
Wani matashi mai matsakaicin shekaru mai suna Ezekiel ya samu rauni a lokacin da yake kokarin satar wata wayar wuta, a yankin Utako da ke babban birnin tarayya a ranar Asabar da daddare. Wani direban mota ne, ya bayyana cewa Ezekiel ya samu munanan ƙuna bayan da wutar lantarki ta ja shi. “Wani mutum da…
-
‘Yan IPOB sun bankawa ofishin INEC wuta, suka yi garkuwa da ma’aikata a Imo
Wasu ‘yan bindiga da ake zargin ‘yan kungiyar Biafra ta IPOB ne ko kuma ESN sun kona ofishin Hukumar Zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) da ke ƙaramar hukumar Orlu ta Jihar Imo, inda suka yi garkuwa da wasu ma’aikatan gine-gine. wadanda aka ceto daga baya. Festus Okoye, kwamishinan hukumar ta INEC na ƙasa…
-
Wata tankar mai ta kama wuta a titin Lagos-Ibadan
Wata tanka da ke makare da man fetur ta fashe inda ta kama da wuta da safiyar Alhamis din nan a kan tagwayen hanyar Lagos zuwa Ibadan. Fashewar wadda ta auku a garin Araromi kamar yadda rahotanni suka ruwaito, ta haddasa cunkoson ababan hawa a titin. Wasu masu motoci da hadarin ya faru a gabansu…