Gwamnan Kano ya ba da umarnin kama Aminu Ado Bayero Gwamnan Jihar Kano ya ba da umarnin kama Alhaji Aminu Ado Bayero saboda zargin yunƙurin tayar...
Hedikwatar Jam’iyyar APC ta Ƙasa ta ce ba ta da masaniyar umarnin kotu da ke dakatar da shugaban jam’iyyar, Abdullahi Ganduje. Mai ba jam’iyyar shawara ta...
Wata Babbar Kotu da ke birnin Lagos na Najeriya ta bayar da umarni ga hukumar EFCC ta ci gaba da tsare tsohon gwamnan babban bankin ƙasar,...
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya bayar da umarnin kwashe illahirin masu larurar ƙwaƙwalwa da ke gararamba a kan titunan jihar a birni da ƙauye....
Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya ba da umarnin biyan malaman jami’an jami’o’i ƙarƙashin ƙungiyar ASUU albashinsu na watanni 8 da aka riƙe musu yayin yajin aikin...
Babban bankin Najeriya (CBN) ya cire takunkumin da ya ƙaƙaba wajen shigo da wasu kayayyaki tun shekarar 2015. Sanarwar da babban bankin ya fitar ta bakin Dskta Isa Abdulmumin a...
Ministan tsaron Isra’ila Yoav Gallant ya yi umarnin a “yi wa Zirin Gaza ƙawanya, babu shigar abinci, babu wuta sannan ba man fetur”. A wani mataki...
Hukumar babban birnin tarayya, FCTA, a ranar Litinin ɗin da ta gabata, ta rusa rusasshen gidaje a mahaɗar Kabusa dake gundumar Aso, a Abuja. Mukhtar Galadima,...
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da a mayar da Hukumar bada agajin gaggawa ta ƙasa, (NEMA), zuwa ofishin Mataimakin Shugaban Ƙasa domin kulawa, bisa bin...
Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya bayyana baƙin cikinsa kan hatsarin jirgin kwale-kwalen da ya faru a jihar Kwara, wanda ya yi sanadin asarar rayuka da dama....