Daga Saleh INUWA Kano Kungiyar ISWAP mai da’awar jihadi a Yammacin Afirka, ta kashe masu yaƙan Boko Haram guda takwas a wata karawa da suka ka...
Daga Shafaatu Dauda, Kano Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano KAROTA, ta ce jami’anta sun cafke wasu matasa da ake zargin ɓata gari...
Ma’aikatar Ilimi ta tarayya ta bayar da umarnin rufe ɗaya daga cikin kwalejojin nan take, wato Kwalejin Gwamnatin tarayya da ke Kwali, a ƙaramar hukumar Kwali...
Daga Fatima GIMBA, Abuja Batun ɓatanci ga addini a sassa daban-daban na duniya wani batu ne mai sarƙaƙiya da ke bukatar taka-tsantsan. Addinai da Ƙasashe na...
Daga Fatima GIMBA, Abuja Binciken ya ce yunƙurin da gwamnati ta yi na hana satar mutane bai yi nasara ba a watan Yuni sa’o’i 2 da...
Gwamnatin tarayya ta ce tana tunanin sanya dokar hana amfani da babura da aka fi sani da okada. Babban Lauyan Gwamnatin Tarayya (AGF) kuma Ministan Shari’a,...
Jami’an ‘yan sanda a jihar Sokoto sun yi nasarar cafke wasu miyagun mutane 6 da ake zargi da kasancewa mambobin haramtacciyar kungiyar ‘yan banga da ake...
Wata majiya me ƙarfi ta sanarwa manema labarai cewa, tun gabanin harin, anriga da an kwashe sojojin dake kewayen kuje kusan sa’o’i 24 gabanin kai hari...
Shugaban karamar hukumar Wase a jihar Filato, honourable Dakta Ado Buba, ya bayyana cewa gwamnatin sa zata siyo bindigogi domin raba wa kungiyoyin sa kai na...
Wani masanin harkokin tsaron ƙasar nan, Dokta Yahuza Getso (Mai ritaya), ya lura da cewa ƙarancin maaikatan tsaron ƙasa, da ƙin ba sojoji makaman da ya...