Rundunar ƴan sandan Najeriya reshen jihar Kano ta bayar da umarni ga manyan jami’anta kan su ƙara tsaurara tsaro a makarantun firamare da sakandare da kuma...
Kwamitin Sulhu na Majalisar Ɗinkin Duniya zai kaɗa ƙuri’a a ranar Juma’a kan yin kira da a tsagaita wuta a Sudan, a daidai lokacin da za...
Sarkin Fika kuma Shugaban Majalisar Sarakunan Jihar Yobe, Dokta Muhammadu Abali Ibn Muhammadu Idrissa, ya bayyana shaye-shayen miyagun ƙwayoyi a matsayin abin da ke rura wutar...
Hukumar bayar da agajin gaggawa (NEMA) ta umarci jami’anta da ke faɗin ƙasar su sanya ƙarin matakan tsaro a rumbunanta domin kauce wa masu warwason kayan...
Daga Maryam Umar Abdullahi Gamayyar ƙungiyoyin fararen hula sama da 40 sun kai ƙarar shugaban Najeriya Bola Tinubu, inda suka yi ƙira gare shi da ya...
Daga Maryam Umar Abdullahi Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike ne ya bayyana haka yayin da yake zantawa da manema labarai a Abuja ranar Litinin. Wike...
Jim kaɗan bayan rantsar da shi a matsayin shugaban kwamitin da zai kafa jami’an tsaron sa kai, Garba Moyi Isa ya yi murabus. Rahoto ya zo...
A wani mataki na kare kansu daga ƙalubalen tsaro, mutanen ƙaramar Hukumar Jibiya da ke jihar Katsina sun fara sare bishiyoyin manyan hanyoyin shiga garin. Sun...
Daga Ibraheem El-Tafseer Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya ƙara jaddada ƙudirin gwamnatinsa na kare rayuka da dukiyoyin ‘yan Najeriya. Tinubu ya faɗi haka ne a cikin...
Daga Ibraheem El-Tafseer Mai Girma Gwamnan Jihar Yobe Alhaji Mai Mala Buni CON (Chiroman Gujba) a ranar Asabar 2 ga Satumba 2023, ya karɓi baƙuncin babban...