Tag: Shugaba Buhari
-
A watan Yuli za mu fara samar da man fetur – Ɗangote
Shugaban rukunin Ɗangote, Alhaji Aliko Ɗangote ya bayyana cewa sabuwar matatar man Ɗangote da aka ƙaddamar za ta samar da kason farko na albarkatun man fetur ga kasuwa kafin ƙarshen watan Yuli. Attajirin ɗan kasuwar nan na Najeriya ya bayyana haka ne a ranar Litinin ɗin da ta gabata a wajen bikin ƙaddamar da aikin…
-
Tashar ruwa ta Lekki: Gwamnatin Buhari ce ta fara aiki ta kuma kammala shi- Bashir Jamoh
A ranar Litinin ne shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya ƙaddamar da aikin gina katafariyar tashar jiragen ruwa da ke Lekki aikin da aka yi akan dala biliyan 1.5 a yankin Ibeju-Lekki, a jihar Legas. Gwamnan Legas, Babajide Sanwo-Olu ya shaida cewa aikin katafariyar tashar jiragen ruwan na haɗin gwiwa ne tsakanin gwamnatin tarayya, jihar Legas…
-
Shugaba Buhari ya kaddamar da sabbin takardun kuɗi
A ranar Laraba ne shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya ƙaddamar da sabbin takardun kuɗi na Naira 200, N500 da kuma N1,000 a zauren majalisar da ke fadar shugaban ƙasa a Abuja. An ƙaddamar da sabbin takardun ne gabanin taron majalisar zartarwa ta tarayya na mako-mako (FEC), wanda shugaba Buhari ya jagoranta. Da yake zantawa da…
-
Ba ni da gida a Landan, bani da sha’awar tara dukiya- Buhari
Shugaban ƙasar Najeriya Muhammadu Buhari, a ranar Alhamis, ya shaida wa Sarki Charles III na Burtaniya cewa ba shi da gida a ƙasar. Buhari ya bayyana hakan ne a lokacin ziyararsa a Birtaniya a sa’ilin da yake amsa wata tambaya a wani faifan bidiyo mai tsawon daƙiƙa 25 da mataimakinsa na musamman kan harkokin yaɗa…
-
Shugaba Buhari ya karrama ɗan Daudu, Ɗan luwaɗi
A farkon wannan satin ne, 11 ga watan Oktobar 2022, shugaban Najeiya Muhammadu Buhari ya jagoranci bikin karrama ƴan ƙasa waɗanda suka bawa al’umma gudummawa a matakai daban-daban na rayuwa, Sai dai taron ya bar baya da ƙura. Kazalika, Ƴan Najeriya da dama a kafofin sadarwa zamani suna ta tofa albarkacin bakin su yayin da…