Tag: Saki
-
Miji ya saki matarsa bayan ta nemo masa kuɗin zuwa Saudiya
Wata mata mai shekaru 45, Karima Nuhu, a ranar Talata ta maka mijinta, Musa Falalu, a gaban wata kotun shari’a da ke zamanta a Rigasa, Kaduna, bisa zargin ƙin kai ta ƙasar Saudiyya. Mai shigar da ƙarar da ke zaune a unguwar Rigasa a Kaduna ta shaida wa kotun cewa ta yi aure da Falalu…
-
Yadda matar shahararren ɗan ƙwallon ƙafa Achraf Hakimi tayi biyu babu
Matar shahararren ɗan ƙwallon ƙafar nan, Achraf Hakimi ɗan Maroko dake bugawa ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta PSG ƙwallo, ta shigar da ƙarar neman saki tare da buƙatar a ƙwace rabin dukiyarsa a bata, sai dai kash duk abin da ya mallaka ya mallake shi ne da sunan mahaifiyarsa ba da sunan sa ba. KU KUMA…
-
Kuyi min addu’a aurena na 6 na ƙoƙarin rugujewa-Adam A. Zango
Adam A. Zango, fitaccen furodusa kuma jarumi a masana’artar fim ta Kannywood wanda aka haifa a ranar 1 ga Oktoba, 1985 a unguwar Zango ta jihar Kaduna, iyayensa su ne Abdulahi Zango da Yelwa Abdullahi, bayan makarantar Islamiyya, Zango bai ci gaba da karatunsa ba sai dai ya koma Kano a matsayin ɗan rawa, kuma…