Rundunar ‘yan sandan jihar Gombe, ta ce ta kama wasu matasa biyu, bisa laifin haɗa baki da kuma yin garkuwa da matafiya biyu a hanyar Gombe...
Daga Maryam SULAIMAN, Abuja Rundunar ‘yan sandan sintiri ta RRS a Legas ta ceto Chinedu Ike, mai shekaru 25, daga ‘Yan daukar doka a hannu, a...
A ranar talata 29 ga watan Nuwamba ne aka gabatar da Aminu Muhammad matashi kuma ɗalibin jami’a da ake zargi da cin mutuncin matar Shugaban ƙasa...
Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta bayyana cewa an kama wata matar aure da laifin kashe kishiyarta da taɓarya. Matar da ake zargin ta yi amfani...
Wata mata mai suna Okereke Olufunmilayo, wacce ita ce manaja a wani kantin sayar da kayan gini, tare da mijinta da ɗan aikinta an kama su...
Rundunar ‘yan sandan jihar Ogun a ranar Asabar, 19 ga watan Nuwamba, 2022, ta kama Fasto ɗaya da wasu mutane biyu da laifin yin garkuwa da...