Rundunar ‘yan sandan jihar Anambra ta sanar da rasuwar ɗaya daga cikin jami’anta ASP Anthony Ogbodo. Kakakin rundunar ‘yan sandan, DSP Ikenga Tochukwu, wanda ya bayyana...
Mutane 14 ne suka mutu a wani hatsarin jirgin sama a lokacin da ake mummunan yanayi a yankin Amazon na ƙasar Brazil a ranar Asabar. Ƙaramin...
Daga Ibraheem El-Tafseer Yawan mutanen da suka mutu sanadin ambaliyar ruwa a ƙasar Libya ya ƙaru zuwa sama da 1,500 a birni guda ɗaya kawai, a...
A ƙalla mutane 30 ne aka ruwaito sun mutu sakamakon zaftarewar ƙasa sakamakon ayyukan masu haƙar ma’adanai ba bisa ƙa’ida ba a ƙaramar hukumar Kuje da...
Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa (FRSC) reshen jihar Ondo ta ce mutane biyu sun mutu, yayin da wasu biyar suka samu raunuka a wani hatsarin da...
Wani ɗan kunar baƙin wake ya kashe sojoji tara ta hanyar kutsawa da babur ɗinsa cikin wata motar sojoji a arewa maso yammacin Pakistan. Wannan dai...
Aƙalla mutane biyar ne suka mutu bayan da wani jirgin ƙasa ya aukawa ma’aikatan jirgin ƙasa cikin sauri kusa da wata tasha a Italiya. Ma’aikatan, masu...
Wata amarya mai suna Rebecca Oyedotun ta faɗi ta mutu a ranar ɗaurin aurenta a garin Ogbomoso na jihar Oyo. Mummunan lamarin ya faru ne a...
Aƙalla ma’aikata 17 da ke aiki a kan wata gadar jirgin ƙasa da ake ginawa a rafi a jihar Mizoram da ke gabashin Indiya sun mutu...
Wata motar bas da ke jigilar galibin baƙin haure ‘yan ƙasar Venezuela ta yi hatsari a tsakiyar ƙasar Mexico a ranar Talata, inda aƙalla mutane 15...