An tabbatar da mutuwar masu juna biyu a cikin harin da aka kai a Borno An kasha aƙalla mutane 18, yayin da wasu 30 suka jikkata...
Adadin waɗanda suka mutu a tarzomar Kenya ya ƙaru Ƙungiyar likitoci ta Kenya ta ce adadin waɗanda suka mutu, sanadiyar zanga-zangar ƙarin kuɗin haraji da gwamnatin...
Sama da mutum 2,000 sun mutu sakamakon zaftarewar ƙasa a Papua New Guinea – MƊD Ƙasar Papua New Guinea ta sanar da Majalisar Ɗinkin Duniya MƊD...
’Yan sanda sun tabbatar da mutuwar wasu ƙananan yara biyar sakamakon rashin iska a cikin wata mota a garin Minna, Jihar Neja. Yaran sun haɗa da...
Aƙalla Falasɗinawa 30,534 aka kashe a yayin yaƙin da Isra’ila ke yi a Gaza, kamar yadda Ma’aikatar Lafiya ta yankin da aka yi wa ƙawanya ta...
Fitaccen ɗan wasan barkwanci na Najeriya, John Okafor, wanda aka fi sani da Mr Ibu, ya mutu yana da shekaru 62, kamar yadda Ƙungiyar Ƴan Wasan...
Daga Ibraheem El-Tafseer Aƙalla ɗalibai 20 ne a wasu makarantun gwamnati na kwana a ƙananan hukumomin Potiskum, Fika, da Fune a jihar Yobe suka mutu sakamakon...
Hukumar hana fasa-ƙwauri a Najeriya ta tabbatar da mutuwar wasu mutane sakamakon turmutsutsu lokacin da suke ƙokarin sayen shinkafa mai rahusa da take sayarwa a birnin...
Fararen-hula aƙalla 15 ne suka mutu sannan biyu suka jikkata a wani harin “ta’addanci” da aka kai a cocin Katolika da ke arewacin Burkina Faso ranar...
Kyaftin ɗin Super Eagles, Ahmed Musa ne ya jagoranci tawagar ‘yan wasa na Najeriya yayin zaman nuna jimamin waɗanda suka mutu a lokacin kallon wasan ƙwallon...