Wani bene mai hawa 4 ya rufta da mutane a Abuja Wasu mutane da dama sun maƙale a cikin bene da ya rushe a yankin Area...
Harin ƙunar baƙin wake ya kashe mutane 6 a Borno – ‘Yansanda Daga Ibraheem El-Tafseer Aƙalla mutane shida ne suka mutu inda wasu 15 suka jikkata...
Wasu ‘yan bindiga daga ƙungiyoyin miyagu sun kashe mutane 25 a lokacin da suka kai farmaki a wasu ƙauyuka huɗu a yankin arewa maso yammacin Najeriya,...
Jami’ai sun ce mutane bakwai ne suka ɓace tun bayan da wani hatsari ya faru cikin dare, wanda ya rutsa da jirage biyu samfurin helikwafta na...
Rundunar ƴan sandan jihar Oyo da ke kudancin Najeriya ta ce nan gaba kaɗan za ta gurfanar da mutanen da ta kama bisa zargin fafutukar kafa...
Sojojin Isra’ila sun kama wasu Falasɗinawa 55 a farmakin da sojojin suka kai a Yammacin Gaɓar Kogin Jordan da suka mamaye, a cewar ƙungiyoyin da ke...
Hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arziƙin ƙasa zagon ƙasa, EFCC, shiyyar Maiduguri, ta samu nasara a ƙarar da ta shigar kotu inda aka yanke...
Ma’aikatan kashe gobara sun ce mutane shida sun jikkata, kuma mutum ɗaya daga cikinsu na cikin mawuyacin hali sakamakon harbin da aka yi a tashar jirgin...
Wani jami’in shari’ar ƙasar Tunisiya ya sanar a ranar Alhamis cewa an gano gawarwakin ‘yan ci-rani 13 ‘yan ƙasar Sudan, yayin da wasu 27 suka ɓace...
Wasu fashe-fashe guda biyu a kusa da ofisoshin ‘yan takara a lardin Balochistan na kudu maso yammacin Pakistan sun kashe mutane 26 tare da jikkata wasu...