An tabbatar da mutuwar masu juna biyu a cikin harin da aka kai a Borno An kasha aƙalla mutane 18, yayin da wasu 30 suka jikkata...
Sojoji sun ceto mata da yara 386 daga dajin Sambisa Aƙalla mutane 386 ne akasari mata da ƙananan yara ne Sojojin suka ceto daga dajin Sambisa...
Yaƙin da Isra’ila ke yi a Gaza yana barin dubban mata masu juna biyu na kokawa da mummunan yanayin tsafta da kuma hadarin lafiya, in ji...
Assalamu alaikum ’yan uwana mata. Kasancewar an fara bukukuwan Babbar Sallah ya sa na yi wannan rubutu domin taimaka wa waɗanda za su caba kwalliya da...
A yayın da ake bukin ranar mata ta duniya a ranar Juma’a 8 ga watan Maris na shekarar 2024, wanda aka yiwa taken Zuba jari ga...
Majalisar Ɗinkin Duniya ta tabbatar da rahoton sace mata ’yan gudun hijira kimanin 200 a Jihar Borno. Majalisar ta soki sace ’yan gudun hijirar, wadanda yawancinsu...
Rahotanni sun ce mayaƙan Boko Haram sun yi awon gaba da wasu mata 319 ‘yan gudun hijira a garin Ngala da ke Ƙaramar Hukumar Gambarou Ngala...
Isra’ila ta kashe mata da yara ƙanana Falasɗinawa sama da 25,000 tun ranar 7 ga watan Oktoba, in ji Sakataren Tsaron Amurka Lloyd Austin. “Ya haura...
Ana fargabar cewa ’yan bindiga sun sace wasu ’yan mata biyu ’yan gida yayin wani hari da suka kai kauyen Guite da ke gundumar Chikakore ta...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano da ke arewacin Nijeriya ta ce ta kama wata mata da ake zarginta da kashe wani mutum ɗan Jihar Bauchi. A...