Shugaban ƙasa Bola Ahmed Yinubu ya ce daga yanzu duk wasu masu aikata “ƙazamin” laifi irin na satar mutane don karɓar kuɗin fansa za a ɗauke...
Daga Maryam Umar Abdullahi An buɗe makarantun firamare da ke rufe tsawon shekaru a yankin saboda dalilai na matsalar tsaro. Manoma 16 sun shaƙi iskar ’yanci...
Mai ɗakin shugaban Najeriya, Sanata Oluremi Tinubu ta bayyana kaɗuwarta kan mutuwar Nabeeha Al-Kadriyar, da ‘yan bindiga suka halaka. A wani saƙo da ta wallafa a...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta ce ta kashe wasu mutane huɗu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne tare da cafke wasu 13 a...
Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta kashe mutane uku tare da kama wasu mutane 12 da ake zargin masu garkuwa da mutane ne da ɓarayin shanu...
Wata ɗalibar kwalejin kimiyya da fasaha ta jihar Ondo, Rufus Giwa Polytechnic, Owo, Odey Olayemi, ta bayyana irin halin da take ciki a wurin masu garkuwa...
Alhaji Ibrahim Oyinlade, babban limamin unguwar Uso dake ƙaramar hukumar Owo ta jihar Ondo, ya samu ‘yanci daga hannun masu garkuwa da mutane. Sakin sa na...
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ta tarwatsa sansanin ‘yan bindiga tare da ceto mutane 14 da aka yi garkuwa da su a Zamfara. Waɗanda abin ya...
An tsinci gawar-wakin matan Sarkin Mutum biyu da ke jihar Taraba, mai Shari’ah Sani Muhammad su biyu da yaransa biyar da aka yi garkuwa dasu tun...
Wasu ’yan bindiga sun yi garkuwa da wasu ɗalibai hudu na kwalejin kimiyya da fasaha ta jihar Kogi, da ke Lokoja, da kuma direban motar su,...