Matar da tayi tsalle ta faɗa ruwan kogi a Legas da yammacin ranar Alhamis, an bayyana sunan ta da Adetutu Adedokun, wacce ma’aikaciyar hukumar tsaro ta...
Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa ɗaukacin jihohi ɗan takarar jam’iyyar mai mulki ta APC Ahmed Bola Tunibu za su zaɓa a zaɓen 2023,...
Yan sanda a jihar Nasarawa na binciken bidiyon wata budurwa da ake zargin wani malamin jami’a ya ci zarafinta bisa zargin tana yunƙurin ƙwace wa ‘yar...
Kotun hukunta laifuka na musamman a Jihar Legas da ke kudancin Najeriya ta ɗaure wata ‘yar ƙasar Italiya shekara uku a gidan yari saboda kama ta...
Daga Fatima GIMBA, Abuja Kotu ta yankewa wani matashin me koyon aiki, mai suna Nwankwo Ifeanyi hukuncin ɗaurin rai da rai bayan an same shi da...
‘Yan-sanda sun ce sun yi nasarar ceto wasu mata tara da suka fito daga wasu jihohin Najeriya daban-daban da ake shirin safararsu zuwa ƙasar Libya, a...
Rahotanni daga Legas na cewa wasu fusatattun jama’a sun kashe wasu mutum biyu da ake zarginsu da yin sata a wurin mai POS. Mai magana da...
Ku kalli bidiyon anan :https://youtu.be/Cqivox7e44s ku kalli bidiyon anan https://youtube.com/shorts/fuC3W0as0IM?feature=share
Hukumar kwastam a Najeriya, ta ce ta yi nasarar hana fita da mazaƙutar jakuna 7000 da aka yi shirin safarar su zuwa Hong Kong. Kwastam ta...
An zaƙulo gawar mutum biyu daga cikin shida da ɓaraguzan gini suka danne bayan wani bene mai hawa bakwai ya rikito a birnin Legas da ke...