Tag: Jihar Katsina
-
Mutum 10 sun mutu bayan da motarsu ta faɗa cikin dam a Kano
Hukumomi a jihar Kano da ke arewacin Najeriya sun tabbatar da mutuwar mutum goma sakamakon mummunan hadarin mota. Lamarin ya auku ne ranar Asabar lokacin da wata mota dauke da fasinjoji ta faɗa madatsar ruwan Fade cikin ƙaramar hukumar Gwarzo. Saminu Yusuf Abdullahi shi ne jami’in hulda da jama’a na hukumar kashe Gobara ta jihar…
-
Majalisar Ɗinkin Duniya ta yi maraba da sakin yara 21 da aka yi garkuwa da su
Majalisar Dinkin Duniya ta yi maraba da sakin yara 21 – mafi yawancinsu ‘yan mata, wadanda ‘yan bindiga suka sace a lokacin da suke aiki a wata gona a karamar hukumar Faskari a jihar Katsina. A wata sanarwa da Asusun Kula da Kanan Yara na Majalisar Dinkin Duniya UNICEF ya fitar, ya ce labarin sakin…
-
Masu garkuwa sun sace matasa 21, har da budurwa da ke aikin tara kuɗin aurenta
Sace matasa 21 da ‘yan ta’adda suka yi a wata gona da ke kusa da ƙauyen kamfanin Mai ‘Yardua da ke ƙaramar hukumar Faskari a Jihar Katsina a ranar 30 ga Oktoba, 2022, ya jefa mazauna yankin cikin fargaba. Da yake magana game da sace ‘yan matan, wani mai suna Muntari Auwalu ya ce ‘yar…
-
Yan-sanda sun ceto mata tara da za a yi safararsu zuwa Libya a Jihar Katsina
‘Yan-sanda sun ce sun yi nasarar ceto wasu mata tara da suka fito daga wasu jihohin Najeriya daban-daban da ake shirin safararsu zuwa ƙasar Libya, a ranar Laraba. Kakakin rundunar ‘yan-sandan JIhar Katsina, SP Gambo Isah, wanda ya bayyana haka, ya ce sakamakon bayanan sirri da suka samu ne jami’ansu suka yi wa wata maboya…
-
Ban mamaki: Ɓarayi sunyi satar makudan kuɗi a gidan Gwamnatin Jihar Katsina
Gwamnatin jihar Katsina ta tabbatar da labarin satar kuɗi maƙudai da wasu da ba a kai ga sanin ko su wanene ba suka yi a ma’adanar kuɗi ta gidan gwamnatin jihar. Darakta Janar na Gwamna Masari mai kula da kafafen sadarwar zamani Mal Al’amin Isah ne ya tabbatar da labarin, ga manema labarai, sai dai…
-
Yan bindiga sun auka wa matafiya da rana tsaka a Katsina
Da rana tsaka a jiya Lahadi, ‘yan bindiga suka tare hanyar Jibia zuwa Katsina, inda suka harbe direban motar Hukumar Sufuri ta Jihar Katsina (KTSTA), suka kwashe mutum 16 suka yi awon gaba da su. Cikin waɗanda suka tsira a harin sun bayyana cewa a daidai garin Kodobe zuwa Farun Bala suka yi arba da…