Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta sanar cewa za ta yi wa jami’anta karin albashi domin su ji dadin gudanar da ayyukansu. Shugubanta, Sheikh Aminu Ibrahim...
Hukumar Hisba ta kama matashiyar budurwar nan mai suna Ramlat Princess, bayan ta tallata kanta a wani faifen bidiyo tare da yaɗa shi a shafukan sada...
Hukumar Hisba ta samu nasarar damƙe jarumar TikTok Murja Ibrahim Kunya a Kano. Hukumar Hisbah ta kama Murja Kunya ne biyo bayan ci gaba da yin abubuwan rashin...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta tabbatar da sanarwar neman wasu shahararrun masu amfani da shafin Tiktok guda shida saboda furta kalaman batsa cikin wasu bidiyo...
Hukumar Hisbah za ta fara kamen masu bara a faɗin ƙananan hukumomi 34 da ke Jihar Katsina. Babban Kwamandan Hisbah na jihar, Dokta Aminu Usman (Abu-Ammar),...
Jami’an hukumar Hisbah na jihar Kebbi sun sami ‘yan mata yara ƙanana guda biyu suna gararamba a garin Birnin kebbi. Wannan na ƙunshe a wata sanarwa da hukumar...
Jami’an hukumar Hisbah ta jihar Kebbi sun kama wani mutum mai suna Muhammad Ɗahiru, mai shekaru 33 bisa zargin yiwa wata yarinya ‘yar shekara 12 fyaɗe a Birnin-kebbi....
Hukumar Hisbah ta yi nasarar kama wasu mutane da suke cin kasuwar mushen rago da kaji haɗi dayin balangunsa. Kwamandan Hisbah na ƙaramar hukumar Tarauni malam...
Bayan ce-ce-ku-ce, Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta sake zama da daraktoci da furdusoshi da jarumai da sauran masu ruwa da tsaki a Kannywood don tsaftace...
’Yan Kannywood da dama musamman ma fitattun jarumai da daraktoci da furudososhi sun sa kafa sun shure gayyatar da Hukumar Hisbah ta yi musu domin tattaunawa...