’Yan sanda a jihar Kaduna sun tarwatsa ’yan ƙungiyar ’yan uwa Musulmi ta Najeriya (IMN) ta mabiya Shi’a da ke zanga-zangar goyon bayan Falasɗinawa. Masu zanga-zangar...
Hukumar ‘yan sandan Najeriya, a ranar Alhamis, ta kori jami’an da ke tsaron fitaccen mawaƙin siyasar nan na jam’iyar APC mai mulki, Dauda Adamu Kahutu Rarara....
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta tabbatar da cafke wani jami’in ‘yan sanda da ke tare da fitaccen mawaƙin siyasar nan na jam’iyyar APC mai mulki, Dauda...
Daga Saleh INUWA, Kano, Mallam ya kamo hanya daga Kano zuwa Gashua. Yana zuwa bakin Barikin Soja na Nguru, sai yaga wani Soja me alamar yana...
Wasu ‘yan bindiga waɗanda ake kyautata zaton cewa masu garkuwa ne, sun kashe wani ɗalibi mai suna Abdulmalik Tukur, da ya kamala karatunsa a jami’ar Modibbo...