Gwamnatin jihar Jigawa ta nuna damuwarta kan ƙarancin sabbin takardun kuɗi na Naira, inda ta ce mazauna jihar na kwana a wajen injin bada kuɗi. Kwamishinan...
Ƙungiyar tuntuɓa ta Arewa (ACF) ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta gaggauta bincike kan halin da ake ciki dangane da kisan da aka yi...
Gwamnatin tarayya ta ce ta daƙile yunƙurin wasu masu kutse daga Turai har sau 66 da suka yi yunkurin yin kitsen a tarukan majalisar zartaswa ta...
Daga Abubakar TAHIR, Hadejia Ambaliyar ruwa wanda ta fara ta’azzara daga farkon watannan zuwa yanzu na cigaba da tashin ɗaruruwan ƙauyuka tare da laƙume rayukan al’umma,...
Aƙalla gidajen burodi 40 ne suka rufe shagunansu a babban birnin tarayya Abuja, saboda tsadar kayayyakin aiki, da kuma yawan haraji, tare da ƙarin kudin wutar...