An sace ɗaliban firamare da na sakandare kusan su 200 a makarantarsu da ke ƙauyen Kuriga a ƙaramar hukumar Chikun ta jihar Kaduna a arewa maso...
Daga Maryam Umar Abdullahi A ranar Talatar nan ne, malaman firamare a babban birnin tarayyar Najeriya Abuja, suka gudanar da zanga-zanga a dandalin “Unity Fountain” da...
Gwamnatin Kano, ta ware naira biliyan 8 don gina manyan makarantun firamare guda uku a faɗin jihar. Gwamna Abba Yusuf ya ce makarantun, za su kasance...
Ƙungiyar ɗalibai musulmi ta Najeriya (MSSN), ta bayyana damuwarta matuƙa kan sanya rubututtukan jima’i a cikin wasu litattafan firamare da sakandare da ake yaɗawa a Najeriya....
Wasu ‘yan bindiga sun yi awon gaba da ɗalibai 6 na makarantar firamare ta ƙaramar hukumar Alwaza da ke ƙaramar hukumar Doma a jihar Nasarawa su...
Hadiza Aliyu, wacce kuma aka fi sani da Hadiza Gabon,an haife ta a ranar 1 ga watan Yunin 1989 a Libreville, Gabon. Ita ce ‘yar babban...