Tag: Fasto
-
Fasto mai wa’azi da macizai ya tsallake rijiya da baya
Wani Fasto da mahaifinsa ya rasu cikin mintuna bakwai bayan maciji ya sare shi, shi kansa an garzaya da shi asibiti bayan maciji ya yi masa rauni. Mutumin mai suna Cody Coots ya nemi mabiyansa da su kai shi wajen wani dutse inda Allah zai yi hukunci ko yana raye ko ya mutu. Sai dai…
-
An kama fasto kan safarar yaran arewa zuwa kudancin Najeriya
’Yan sanda a Abuja sun kama wani fasto da wasu mutane biyu bisa zargin safarar ƙananan yara daga Jihar Nasarawa zuwa Jihar Ogun da ke Kudu maso Yammacin Najeriya. Da yake gabatar da wanda ake zargin, Kwamishinan ’Yan Sandan Abuja, Benneth Igweh, ya ce an kama wadanda ake zargin ne a ranar Juma’a bayan da da farko…
-
An lakaɗa wa fasto duka kan satar mazakuta
Jam’aa sun yi wa wani lakcara kuma fasto duka tare da neman yi masa tsirara kan zargin satar mazakuta a yankin Wurukum da ke garin Makurdi a Jihar Binuwai. Dokta Emmanuel Aime, wanda malami ne a Kwalejin Kimiyya da Kere-kere ta Akawe Torkula da ke jihar, ya je yin wa’azi ne a safiyar laraba a…
-
Gini ya faɗo ya kashe Fasto a Benuwe
Wani Fasto ya mutu bayan da wani ginin Cocin Dunamis da ke ofishin Ward North Bank a Makurɗi, babban birnin jihar Benuwe ya ruguje da sanyin safiyar ranar Talata, 3 ga watan Oktoba. Rahotanni sun bayyana cewa limamin cocin tare da wasu mutane na gudanar da addu’o’i a ginin cocin a lokacin da ya ruguje. …
-
‘Yan bindiga sun kashe Fasto da mutane 20 a Filato
Wasu ‘yan mutane ɗauke da bindigogi, waɗanda ake kyautata zaton ‘yan bindiga ne sun kashe Rabaran Nichodemus Kim na Cocin Christ in Nation (COCIN) da wasu mutane 20 a ƙananan hukumomin Riyom da Barikin Ladi da ke jihar Filato. An kashe faston ne a unguwar Gana-Ropp da ke Barikin Ladi, yayin da kuma aka yi…
-
An yi wa Fasto ɗaurin rai da rai bayan yayi wa yaya da ƙanwa ciki
Daga Abbas Ɗalibi, Legas. A ranar talata ne wata kotun laifuka da ke Ikeja a Legas ta yanke wa wani Fasto mai suna Nduka Anyanwu mai shekaru 51 hukuncin ɗaurin rai da rai bayan a same shi da laifin yin lalata da wasu mata biyu ‘yan uwan har ya kai ga ya yi masu ciki.…
-
Yadda wani ya kashe abokinsa, ya siyar da sassan jikin ga Fasto da Boka kan naira dubu 200
Rundunar ‘yan sandan jihar Ogun a ranar Asabar, 19 ga watan Nuwamba, 2022, ta kama Fasto ɗaya da wasu mutane biyu da laifin yin garkuwa da wani matashi ɗan shekara 39, Adekunle Muyiwa tare da tarwatsa gawarsa domin yin ibada. A wata sanarwa mai ɗauke da sa hannun Abimbola Oyeyemi, kakakin rundunar ‘yan sandan jihar…
-
An tsare Faston da yayi wa wasu ‘yan uwa mata uku fyaɗe a Kwara
Daga Fatima GIMBA, Abuja Wata kotun majistare da ke Ilorin, babban birnin jihar Kwara, ta gurfanar da Fasto Makanjuola Olabisi, bisa laifin yi wa wasu mata guda uku fyade. Kotu ta bayar da umarnin tsare Fasto Olabisi bisa zargin aikata laifin fyaɗe da ya saba wa dokar penal code na jihar Kwara a Najeriya. A…