Tag: Ƙasar Ghana
-
Wasu iyaye sun kashe ɗansu saboda gudun nan gaba ɗan zai koma ga Aljani
A kwanakin baya ne kafar yaɗa labarai ta BBC ta kama wasu fitattun ma’auratan Tiktok, Godpapa The Greatest da Empress Lupita a Ghana bisa zargin kashe ɗan nasu. Da aka yi hira da mahaifiyar, ta bayyana cewa ita tare da mijinta sun kashe ɗan nasu ne saboda sun ga nan gaba zai koma ga Aljani…
-
Yadda aka gano gawar ɗan wasan ƙasar Ghana da girgizar ƙasa ta rutsa da shi a Turkiyya
An gano gawar tsohon ɗan wasan ƙasar Ghana, Christian Atsu bayan mummunar girgizar ƙasa da ta afku a ƙasar Turkiyya, kamar yadda kafafen yaɗa labarai na ƙasar suka rawaito a yau Asabar, suna nakalto manajansa. Atsu, mai shekaru 31, girgizar ƙasa mai ƙarfi awo 7.8 da ta afku Turkiyya da Siriya a ranar 6 ga…
-
An kama wani sojan bogi a lokacin da yake ƙoƙarin shiga jirgin sama na soji
Wani sojan bogi da yayi yunƙurin shiga jirgin sama na soji, ya shiga hannu bayan da sojoji suka kama shi a sansanin soji na Burma a lokacin da yayi shiga irin na Laftanar Kanar, kuma yake kokarin karɓar tikitin jirgi a sansanin sojin saman domin zuwa Tamale. A wata sanarwar manema labarai a ranar Laraba,…
-
Kotu ta yanke wa wasu ‘yan Ghana masu safarar wiwi zuwa Najeriya, hukuncin ɗaurin shekaru 72 a gidan yari
Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa (NDLEA) ta damƙe wasu ‘yan ƙasar Ghana 9 bisa laifin yunƙurin shigo da tabar wiwi kilogiram 10,843.95 zuwa Najeriya. Mai shari’a Akintayo Aluko na babbar kotun tarayya da ke Legas a lokacin da yake yanke hukunci a kan lamarin, ya samu ‘yan Ghanan da laifin haɗa…
-
An kori ‘yan Najeriya 16 daga Ghana bisa laifin zamba ta yanar gizo
Aƙalla matasa ‘yan Najeriya goma sha shida (16) ne aka kora daga ƙasar Ghana bisa laifin da suka yi na aikata laifuka ta yanar gizo. Dr Chukwu Emeka, Konturola na Seme Command na Hukumar Kula da Shige da Fice ta Najeriya (NIS) wanda ya bayyana hakan a wani taron manema labarai a ranar Juma’a, 14…