Shugaban Hamas, Ismail Haniyeh, ya isa Tehran a ranar Talata domin tattaunawa da jami’an Iran kwana guda bayan da Kwamitin Tsaro na Majalisar Ɗinkin Duniya ya...
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya shiga bayan labule da jagororin Majalisar Dattawa a Yammacin wannan Talatar. Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ne ya jagoranci...
Daga Haruna Abdulrashid Tun bayan juyin mulki da sojoji suka yi a ƙasar Jamhuriyar Nijar ba’a yi wani baƙon da kowane ɓangaren al’umman wannan ƙasar suka...
Daga Ibraheem El-Tafseer Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum, ya nuna damuwarsa kan rashin wutar lantarki da sauran yanayin da ya samu babban asibitin garin Gwoza...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya dawo Abuja bayan ziyarar aiki ta kwanaki takwas a ƙasar Saudiyya, inda ya kuma gudanar da aikin Umrah. Shugaban na Najeriya...
Jami’in hulɗa da jama’a na hukumar kwastam ta ƙasa (NCS), CSC Abdullahi Aliyu Maiwada, ya kai ziyarar girmamawa a babban ofishin kamfanin Neptune Network Nigeria Limited,...
Fitaccen malamin addinin Musulunci, masanin taurarin gargajiya, kuma fitacce a kafafen sada zumunta na soshiyal midiya, Malam Sharif Al-Muhajiru ya kai ziyarar ban girma a ofishin...
Wata mace da ke zaune a ƙaramar hukumar Zariya a jihar Kaduna, Hindatu Haruna ta ce tsohon mijinta ya kori ɗanta ne saboda yawan ziyarar da...