Daga Ibraheem El-Tafseer A Najeriya al’umma na kokawa kan tsadar rayuwa da tashin farashin kayan abinci, tun bayan da shugaban ƙasar Bola Ahmed Tinubu ya hau...
Daga Ibraheem El-Tafseer A yau Litinin da hantsi ne, ɗaruruwan al’umma a Minna da ke jihar Neja a Najeriya suka fito zanga-zanga kan tsadar rayuwa da...
Jami’an tsaron Senegal sun tarwatsa dandazon jama’a da suka taru a Dakar babban birnin ƙasar ranar Lahadi domin nuna adawa da ɗage zaɓen shugaban ƙasar da...
Masu sana’ar gurasa a Jihar Kano, sun gudanar da zanga-zangar lumana don nuna rashin jin daɗinsu kan yadda fulawa ta yi tsada a jihar. A cewar...
Daga Maryam Umar Abdullahi A ranar Talatar nan ne, malaman firamare a babban birnin tarayyar Najeriya Abuja, suka gudanar da zanga-zanga a dandalin “Unity Fountain” da...
Daga Maryam Umar Abdullahi Al’ummomin ƙaramar hukuma Giwa a Jihar Kaduna sun gudanar da zanga-zanga a Faɗar Sarkin Zazzau kan matsalar ke addabar yanƙinsu. Matasa da...
An wayi gari masu zanga-zanga sun mamaye titunan Kano domin sake nuna rashin daɗinsu kan hukuncin da Kotun Ɗaukaka Ƙara ta yanke kan gwamnan jihar. A...
’Yan sanda a jihar Kaduna sun tarwatsa ’yan ƙungiyar ’yan uwa Musulmi ta Najeriya (IMN) ta mabiya Shi’a da ke zanga-zangar goyon bayan Falasɗinawa. Masu zanga-zangar...
Dubban jama’a ne suka gudanar da zanga-zanga a ranar Asabar a Yamai babban birnin Jamhuriyar Nijar domin neman tsohon mai mulkin mallaka, Faransa, da ta janye...
Ƙungiyar ƙwadagon ta dakatar da zanga-zangar da ta ke yi a faɗin ƙasar bayan ganawa da shugaban ƙasa Bola Tinubu a yammacin ranar Laraba a fadar...